The GAC Motor All-New GS4 on 9th February 2023 won “Car-of-the-Year” at the NAJA annual awards ceremony held at the Oriental Hotel in Victoria Island, Lagos. The event brought together key players from the Nigerian auto industry and media to celebrate the achievements of the nominees and recognize …
Read More »Professionalization Workshop:European Centre presents certificates on problem-solving skills to MAAUN Students
BY IMRANA ABDULLAHI The European Center for Leadership and Entrepreneurship Education (ECLEE) has presented certificates to the students of Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN), Kano, who attended its two-week training workshop on the professionalization program. The workshop, which was held from Monday, 23rd January to Friday, 3rd …
Read More »DANGOTE NE YA FI KOWA SAMA WA JAMA’A AIKIN YI A AFIRKA – WAYA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Alhaji Abdussalam Waya,Janar Manaja ne mai kula da harkokin Ssyarwa da kuma talla na kamfanin Matatar Sukarin Dangote, ya bayyana Dangote a matsayin wanda ya fi kowa sama wa jama’a aikin yi da suke dogaro da kawunansu. Kamfanin Dangote ya zuba jarinsa a fannoni da dama da …
Read More »GWAMNATIN BUHARI TA SAMAWA MATASA MILIYAN 4 AIKIN YI – NUHU FIKO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Abubakar Nuhu Fiko, shugaban hukumar samawa mutane aikin yi ta kasa ya bayyana Gwamnatin da Muhammadu Buhari ke yi wa jagoranci da cewa babu kamarta wajen samawa jama’a abin yi domin kowa ya Dogara da kansa. Ya bayyana hakan ne a wajen bikin ranar hukumar da aka …
Read More »MUNA MARABA DA MASU ZUBA JARI A JIHAR NASARAWA – Salihu Enah
DAGA IMRANA ABDULLAHI Kwamishinan ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na Jihar Nasarawa, Salihu Ali Enah, ya bayyana cewa sun yi kyakkyawan ingantaccen tsarin maraba da dukkan kamfanoni da masu son zuba Jari a Jihar. Kwamishina Salihu Ali Enah ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi …
Read More »Asake Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara, Ya Tabbatar Masa Da Hada Kan Jama’a Da Ci Gaban Jiha
Daga Imrana Abdullahi Gabanin zaben Gwamnonin da za a yi a ranar 11 ga watan Maris mai zuwa dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Lebo Honarabul Jonathan Asake ya kai wa mai martaba Sarkin Zazzau wanda shi ne shugaban majalisar Sarakunan Jihar Kaduna Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ziyara a …
Read More »Asake visits Emir of Zazzau, promise to unite, developed the state
Ahead of the March 11 governorship election, the Labour Party candidate for Kaduna State, Hon Jonathan Asake has paid courtesy visit to the emir of Zazzau and chairman of the state’s traditional council, Amb. Ahmed Nuhu Bamalli in his palace. Asake who presented his campaign manifesto to the emir stated …
Read More »Timi Frank Urges USA, Uk, Eu To Prevail On Buhari, INEC Not To Postpone Elections
Former Deputy National Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC), Comrade Timi Frank, on Thursday, called for the intervention of the United States, United Kingdom and European Union to prevent plot to postpone the forthcoming general election. Frank who made this call in a statement in Abuja, said …
Read More »Women have a role to play in the development of society if given the opportunity—–Dr. Maryam Abacha
By Imrana Abdullahi Hajiya (Dr.) Maryam Abacha, the wife of the former Head of State, Late General Sani Abacha, has drawn the attention of society, especially men, to give women the opportunity and freedom to seek for western education, learn skills and work for the development of the …
Read More »AKWAI DIMBIN ARZIKIN MA’ADINAI DA NA JAMA’A A ABUJA
DAGA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su hanzarta zuwa babban birnin tarayya Abuja domin cin dimbin arzikin jama’a da kuma ma’adinai da ke shimfide a babban birnin. Ministan Abuja Alhaji Muhammad Musa Bello ne ya yi wannan kiran lokacin da yake yi wa …
Read More »