Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya jinjina wa ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Mazabar Gusau/Tsafe, Hon. Kabiru Amadu ‘Mai Palace,’ bisa samar da romon Dimokraɗiyya ga al’ummar Mazabar sa. A ranar Asabar da ta gabata ne aka gudanar da wani ƙasaitaccen biki a gidan gwamnatin jihar da ke Gusau, …
Read More »Tazarce: Muna Goyon Bayan Tinubu – APC Arewa Maso Yamma
Daga Imrana Abdullahi Daukacin jiga- jigai madu ruwa da tsaki da ke fada a ji a tarayyar Najeriya da yankin arewa maso Yamma da suka kasance yayan jam’iyyar APC sun zartar da hukuncin daukar matakin bai daya na goyon bayan shugaba Bola Ahmad Tinubu da kuma dukkan Gwamnonin yankin da …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Gyararren Babban Asibitin Anka, Ya Tabbatar Wa Mutanen Zamfara Samun Nagartaccen Kiwon Lafiya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa al’ummar Zamfara ƙudurin gwamnatinsa na tabbatar da samun ingantaccen kiwon lafiya kuma mai rahusa a faɗin jihar. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a ranar Asabar yayin da yake ƙaddamar da Babban Asibitin Anka da aka gyara da kuma aka …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jaddada Aniyar Inganta Kiwon Lafiya A Jihar Zamfara, Ya Ƙaddamar Da Babban Asibitin Gusau Da Aka Gyara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirinsa na sake farfaɗo da tsarin kiwon lafiya a Jihar Zamfara, tare da cika alƙawarin gwamnatinsa na samar da nagartacce kuma ingantaccen kiwon lafiya ga al’umma. Gwamnan ya ƙaddamar da Babban Asibitin Gusau da aka gyara ciki-da-bai a ranar Juma’a. A wata …
Read More »GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA RUKUNIN SAKATARIYAR JIHAR ZAMFARA DA AKA GYARA, YA CE BA A SAMAR DA ABABEN MORE RAYUWA KAWAI GWAMNATINSA ZA TA TSAYA BA
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada cewa burin gwamnatinsa na sake fasalin ayyukan gwamnati ya wuce samar da ababen more rayuwa kaɗai. Gwamnan ya ƙaddamar da ginin ‘C’ da aka gyara na rukunin sakatariyar JB Yakubu na jihar da ke Gusau a ranar Laraba. A wata sanarwa da …
Read More »Kogi State Flags Off Climate-Smart Oil Palm Training
… Distributes ₦2.5M Worth of Seedlings The Kogi State Government has launched a climate-resilient oil palm production training aimed at equipping farmers with modern agricultural techniques to combat the effects of climate change. The workshop held at the Auditorium of the College of Agriculture, Ahmadu …
Read More »Pastor Yohanna Condoles Former Kaduna Governor Over Father’s Passing
The General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, Pastor Dr. Yohanna Buru, has paid a condolence visit to former Kaduna State Governor, Alhaji Mukhtar Ramalan Yero, at his residence in Zaria following the death of his father. Accompanied by Pastor George John, Pastor Buru expressed deep sympathy to …
Read More »Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Makarantar Larabci Ta Mata Da Aka Gyara, Ya Buƙaci Hukumomin Ta Su Riƙa Kulawa Da Gyara
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci ma’aikatar ilimi da hukumomin da shugabannin makarantu su mayar da hankali wajen kula da kayayyakin da aka gyara na dukkannin makarantun gwamnati. A ranar Larabar da ta gabata ne gwamnan ya ƙaddamar da gyararrar makarantar Gwamnatin ’Yan Mata ta Larabci (GGAS) a …
Read More »Dangote Cement Ibese Banishes 3-Year Blackout, Lights Up 21 Communities in Yewaland
…donates electrical materials for electricity restoration It was jubilation galore in Yewa North Local Government Area of Ogun State following the donation of multi-million Naira electrical materials by Dangote Cement, Ibese plant to end over 3 years’ total blackout and get 21 communities affected by a prolonged power outage reconnected. …
Read More »GWAMNA LAWAL YA RABA MOTOCIN AIKI 140 GA JAMI’AN TSARON JIHAR ZAMFARA, TARE DA ƘADDAMAR DA BAS-BAS NA SUFURI MALLAKIN GWAMNATIN JIHAR.
Gwamna Dauda Lawal ya raba wasu motocin zirga-zirga ga rukunonin jami’an tsaron da ke aiki a jihar Zamfara. Bikin ƙaddamar da rabon motocin tsaron, tare da motocin sufurin na ‘Zamfara Mass Transit’ ya gudana ne a filin Kasuwar Duniya da ke Gusau a yau Talatar nan. A cikin wata …
Read More »