…Dole Ne Ayi Wa Shugabanni Addu’a, Inji Tijjani Kaura Daga Imrana Abdullahi Sanata Tijjani Yahaya Kaura,tsohon ministan ma’aikatar kula da harkokin kasashen wajen Najeriya, ya bayyana cewa a matsayinsa na cikakken dan kasa Nagari ya na da gagarumar dama da ikon zuwa ya hadu da sauran yan Najeriya domin yi …
Read More »An Yi Taron Yi Wa Bola Ahmed Tinubu Addu’ar Samun Nasara A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi An bayyana daukacin shugabanni masu rike da madafun iko da cewa mutane ne da ke buƙatar ayi masu addu’a ta kwarai domin samun nasarar gudanar da jagoranci su. Dokta Sule Iko Sani Sami, Marafan Zuru ne ya yi wannan kiran da cikakken bayanin ne a lokacin da …
Read More »Gwamnan Zamfara Zai Halarci Taron Horaswa Na Dabarun Shugabanci A Jami’ar Coventry Ta Ƙasar Birtaniya
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zai halarci wani babban taron horaswa kan dabarun shugabanci da ƙarfafa tsarin mulki, a wani ɓangare na ƙoƙarin gwamnatinsa na inganta tafiyar da harkokin mulki a jihar. Za a gudanar da taron ne a ranakun 30 da 31 ga watan Maris, 2026, a Jami’ar …
Read More »True Sokoto PDP Stakeholders arrives Abuja for National Convention — Chieftain
A Chieftain of People Democratic Party (PDP) in Sokoto state, Barrister Hassan Isma’ila, has confirmed that bonafide party loyalists and members have arrived Abuja for the National Convention as scheduled. In an interview with the newsmen on Saturday, Isma’ila denied that Sokoto contingents were not part of the convention stressing …
Read More »Equity In Kauru LGA As Political Zoning Gains Ground to Ensure Fair Representation
Stakeholders from Kumana and Chawai Chiefdoms in Kauru Local Government Area of Kaduna State have endorsed a zoning arrangement aimed at addressing longstanding political imbalance in the constituency. The resolution, reached during meetings held on March 26 and 27, 2026, proposes the rotation of key political offices among the three …
Read More »Nigerian Experts Highlight Solutions to Flooding and Waterborne Diseases Before Rainfall
The Climate Change and Environment Desk of the Interfaith Mediation Center (IMC), in collaboration with African Climate Reporters (ACR) and the Office of the Kaduna State Special Adviser on Climate Change, has successfully concluded the March edition of the Kaduna Monthly Climate Hangout Forum. The forum serves …
Read More »Yanzu-Yanzu: Hukumomi sun saki Nasir El-Rufai.
An saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, daga tsarewar da ake masa inda ya koma gida domin halartar jana’izar mahaifiyarsa. Ɗansa, Bashir El-Rufai, ne ya tabbatar da hakan ta shafukan sada zumunta, inda ya bayyana tsare mahaifinsa a matsayin “ba bisa ƙa’ida ba kuma ta haram” tare da …
Read More »Jam’iyyar APC Jirgin Tsira Ce – honarabul Ibrahim Almustapha
Daga Imrana Abdullahi Dan Majalisar Wakilai Ta Tarayya daga Jihar Sakkwato honarabul Ibrahim Al Mustapha Aliyu, ya yi kira ga daukacin jama’a da su kara himma wajen bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyyar APC a shiyyar arewacin Najeriya da kasar baki daya. Honarabul Ibrahim Al …
Read More »APC Za Ta Lashe Zabe A Kebbi Da Kasa Baki Daya – Minista Sununu
Daga Imrana Abdullahi Dokta Yusuf Tanko Sununu, Minista ne a ma’aikatar kula da ayyukan jin kai da ayyukan rage radadin Talauci a Najeriya ya bayyana babban taron shirya na jam’iyyar APC a yankin arewa maso Yamma da cewa lallai abin murna da farin ciki ne da ya kamata kowa ya …
Read More »Zamfara Ta Cika Maƙil Yayin Da Mataimakin Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni 10 Suka Tarbi Gwamna Lawal Zuwa APC
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya jagoranci gwamnonin jihohi goma tare da shugabannin jam’iyya wajen tarbar Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, zuwa jam’iyyar APC. An gudanar da wannan gagarumin taro ne a ranar Talata a filin kasuwanci na Trade Fair da ke Gusau, inda dubban magoya baya, ’yan Majalisar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa