Home / andiya (page 3)

andiya

Jos Crisis: Gov. Ododo Orders Evacuation of Kogi Students

      Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has directed the evacuation of Kogi students from the University of Jos, following the disruption of academic activities, with students ordered to vacate hostels and campuses over safety concerns. The directive comes amid heightened insecurity in parts of Plateau State, where …

Read More »

Ina Nan Kan Takarata – Shettima Usman Yerima

  Dan takarar neman kujerar dan majalisar dattawa daga yankin mazabar Kaduna ta tsakiya Kwamared Yerima Usman Shettima, ya bayyana cewa ya na Nan a kan matsayinsa na dan takarar majalisar dattawa ba gudu ba ja da baya. Shettima Usman Yerima ya bayyana hakan ne a wajen wani babban taron …

Read More »

Jami’an DSS Sun Wuce Da Nasiru El- Rufa’i

  A ranar Talatar nan ne jami’an tsaron farin kaya na DSS suka wuce da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i bayan babbar kotun gwamnatin tarayya ta kammala sauraron batun maganar neman hukumar ICPC da ta kai shi kotun na neman a bayar da shi beli. Ita dai …

Read More »