Home / andiya (page 204)

andiya

SWAN President Meets Elders, Harps On Unity, Reconciliation

…Says “we will be fair to everybody” By; Imrana Abdullahi The President of the Sports Writers Association of Nigeria (SWAN), Mr. Isaiah Kemje Benjamin has met with Elders and other members of the association, assuring that his leadership will embark on a drive to ensure genuine reconciliation  to bring all …

Read More »

Burina Ciyar Da Duniya Abinci. – Ibrahim Nyauri Buba 

Daga Imrana Abdullahi Tsohon mai shari’a Ibrahim Nyauri Buba,Walin Mambilla,Turaki Gashaka na masarautar ƙaramar hukumar Sardauna ta Jihar Taraba, kuma Majidaɗin matasan Arewa, ya ce duba da halin da ake ciki a ƙasa,burinsa shi ne ya ciyar da duniya da abinci ba kawai ƙasa Nijeriya ba. Ibrahim Nyauri Buba,ya bayyana …

Read More »

BAMU AMINCE NAJERIYA TA YAKI NIJAR BA – BUGAJE

Daga Imrana Andullahi Dokta Usman Bugaje ya bayyana cewa abin da ake son yi ga kasar Nijar da sunan ECOWAS ba komai ba ne illa kasashen Faransa da Amurka kawai. Dokta Bugaje ya ce kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen Afirka ta ECOWAS ta rasa shugabanni nagari ne kawai har hakan …

Read More »