Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Hadaddiyar kungiyar al’ummar arewacin Najeriya mai mambobi dari 593 karkashin jagorancin shugaban kungiyar Northern Consensus Movement ( NCM) kwamared Awwal Abdullahi Aliyu na kira ga Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da ya goyi bayan takarar Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari da ke neman zama shugaban majalisar …
Read More »“I’ll remain focused, results oriented for good governance” – Aliyu Sokoto
By Suleiman Adamu, Sokoto Sokoto state Governor , Dr Ahmad Aliyu Sokoto says his administration will be focused and results oriented towards providing good governance. Aliyu Sokoto made the remark Thursday in Sokoto while receiving the state APC top stakeholders on a courtesy visit led by the state …
Read More »Matsalar Ruwan Fanfo A Sakkwato Da Kalubalen Rayuwa.
Yusuf Dingyadi, Sokoto Kasancewar Ruwa da ake yi wa kirari da abokin aiki wanda babu wani mahaluki a dukkan fadin duniya da ke adawa ko baya so ko kin yin amfani da ruwan sha ko kuma duk wani ruwa mai tsafta da za a iya yin amfani da shi a …
Read More »Nigerian clergy called on world religious leaders to kick against the commencement of sex tournament in Sweden
The general overseer of Christ evangelical and life intervention ministry kaduna pastor yohanna buru ,has kicked against the commencement of sex tournament in Sweden …..saying this is going to corrupt the mind of millions of youths in the future generations According to report in The Times Of India recently …
Read More »Atiku’s Subpoenaed Witnesses Unsettle INEC, Tinubu, APC At Tribunal
The decision of the former Vice President of Nigeria, Abubakar Atiku to bring subpoenaed witnesses into the hearing of his petition on Wednesday, unsettled the Independent National Electoral Commission (INEC), President Bola Tinubu and the All Progressives Congress (APC) who jointly stood their grounds that the witnesses must …
Read More »GWAMNA BALA MUHAMMAD YA DAUKI SABABBIN MA’AIKATA DUBU DAYA (1000)
Sanarwa Hakan na kunshe ne cikin kudirin shirin manufar shawo kan karancin ma’aikatan da ake fuskanta a wasu ma’aikatu, fannoni da rassan gwamnati a jihar Bauchi. Gwamnan ya yi alkawarin samawa matasa aikin yi Alkawari samar da aiki ga matasan jihar ta Bauchi. Yayin da yake zantawa da ‘yan jarida …
Read More »‘ We ‘ll make Sokoto unsafe for bandits, other criminals’ – Aliyu Sokoto
By Suleiman Adamu, Sokoto SOKOTO state Governor Dr Ahmad Aliyu Sokoto has vowed to make the state unsafe destination for bandits and other criminals threatening the peace and security of lives and property of citizens in the state. The Governor also assured of maximum support to the 8 …
Read More »Majalisar Wakilai: Sani Jaji Zai Maye Gurbin Abbas Tajuddeen?
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda wadansu bayanai suka bayyana a kafar yada labarai ta jaridar Leadership da ke da babban ofishinta a Abuja na bayanin cewa akwai yuwuwar shirin canza dan majalisar da jam’iyyar APC ke son ya zama shugaban majalisar wakilai ta kasa da tun farko jam’iyyar ta bayyana …
Read More »GWAMNA LAWAL YA KAI ZIYARA HUKUMAR NADDC, DOMIN SAMAWA MATASAN ZAMFARA SANA’A
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin ya cika irin alkawuran da ya yi wa jama’ar Jihar Zamfara na samun ayyukan yi da kuma inganta harkokin rayuwarsu Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal a ranar Talata ya ziyarci hedikwatar Hukumar Kula da Kera Motoci ta Kasa (NADDC) da ke Abuja, inda ya …
Read More »GWAMNAN JIGAWA YA NADA JAMI’AN YADA LABARAI
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an fadakar da daukacin dukkan jama’a game da irin abubuwan da ke faruwa na Gwamnati a Jihar Jigawa yasa Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da nadin Hamisu Gumel a matsayin babban sakataren yada labaran sa. Bayanin h akan na kunshe ne …
Read More »
THESHIELD Garkuwa