Hukumar Tallafin Karatu ta Jihar Zamfara (ZSSB) ta bayyana cewa Gwamnan Jihar, Dauda Lawal, ya amince da biyan bashin kuɗin karatun ɗaliban jihar da suka yi karatu a Jami’ar Sharda da ke ƙasar Indiya. Wannan mataki, a cewar hukumar, ya zama wani muhimmin ci gaba wajen cika alƙawarin gwamnati …
Read More »Siyasar Jihar Zamfara Ta Lalace – Bashir Nafaru
Daga Imrana Abdullahi Honarabul Bashir Nafaru tsohon Dan takarar majalisar Talatar Mafara da Anka ya bayyana abin da Ake yi a Jihar Zamfara a matsayin abin ban haushi da ban takaici domin mu muna fatar a tsaya ayi wa kowa adalci a dubi cancanta don ya yi takarar Wanda ya …
Read More »MATAWALLE,YARI CONTINUE TO SHRINK PDP’S CHANCES IN ZAMFARA
By; Imrana Abdullahi …..AS APC WELCOMES HON. MAHARAZU SALISU FARU AND HIS SUPPOTERS INTO ITS FOLD, ASSURED OF EQUAL TREATMENT, JUSTICE. The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC today happily and officially received Honourable Maharazu Salisu Faru representing Maradun 2 State House of Assembly Constituency who recently …
Read More »Dangote Cement plant at Gboko, Benue marks its Sustainability Week.
Dangote Cement Plc, Gboko Plant, has commenced its 2025 Sustainability Week, an annual programme that features the company’s deep-seated commitment to environmental stewardship, social responsibility, and economic development. In his remarks, Plant Director, Dangote Cement Plc Gboko Plant, Engr. Abhijit Dutta said Sustainable development means “meeting today’s needs without compromising …
Read More »Muna Sauya Zamfara Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na gina jihar da ke tafiya bisa tsarin zamani mai dogaro da fasahar zamani. A ranar Talata, gwamnan ya buɗe shirin horas da kwamfuta ga kwamishinoni da manyan masu ba da shawara na musamman, a fadar gwamnati da ke Gusau. …
Read More »Cement Reports 165% Surge in EPS, Reinforces Market Leadership Across Africa
Dangote Cement Plc has announced robust financial results for the nine months ended September 30, 2025, showcasing a remarkable 164.8 per cent increase in earnings per suare (EPS), which rose from ₦16.55 to ₦43.80. This significant growth reflects the company’s strong operational performance and strategic expansion efforts. Group revenue climbed …
Read More »Aliko Dangote Foundation (ADF), Launches National Initiative to Promote Fermented Foods for Nutrition and Food Security
The Aliko Dangote Foundation (ADF), in partnership with Sight and Life Foundation (SAL), has launched a nationwide initiative titled “Promotion of Production & Consumption of Fermented Foods for Food & Nutrition Security in Nigeria.” The program, unveiled at a workshop in Lagos, aims to combat malnutrition and improve food security by promoting …
Read More »Dangote Refinery sets to become the largest in the world with 1.4m bpd capacity
t … Commends Tinubu’s reforms, projects $55bn annual revenue …Plans NGX listing to empower Nigerians President of Dangote Industries Limited, Aliko Dangote, has explained that the decision to expand the Dangote Petroleum Refinery from 650,000 barrels per day (bpd) to 1.4 million bpd is driven by emerging opportunities …
Read More »Ekiti APC Gov’ship Primary: Ododo Promises Fair, Credible Process
Kogi State Governor, Ahmed Usman Ododo, has assured of a fair, transparent and credible process in the All Progressives Congress (APC) governorship primary election in Ekiti State. The Governor, in a statement through his Special Adviser on Media, Hon. Ismaila Isah, promised to be fair to all stakeholders and …
Read More »Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyyar
Gwamna Lawal Ya Jagoranci Ƙaddamar Da Kwamitocin PDP Gabanin Babban Taron Jam’iyya Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da kwamitocin tantancewa da na ayyuka na musamman na jam’iyyar PDP a ranar Juma’a, a shirye-shiryen gudanar da babban taron gangamin jam’iyyar mai zuwa. An tsara babban taron zaben shugabannin jam’iyyar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa