Wamakko condemns killings, kidnappings, in Illelar Amarawa, Gatawa, other parts of Sokoto State, Nigeria The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption,has condemned the wanton killings of innocent citizens, by bandits in Illelar Amarawa and Gatawa towns, in Illela and …
Read More »Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko
Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen karamar hukumar Kaduna ta Arewa cikin Jihar Kaduna Alhaji Auwalu Branko ya karta jita jitar da ake yadawa cewa wai tuni sun tsayar da Dan takarar da zai yi wa jam’iyyar takara . Alhaji Auwalu …
Read More »Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Giwa, Funtuwa Da Dandume Jihar Katsina
Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Dandume Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata tawagar wakilan mu karkashin jagorancin M Imrana Abdullahi lokacin da suka ziyarci kasuwar domin bincikar yadda ake sayar da Buhunan amfanin Gona, kasancewar karamar hukumar Dandume na cikin sahun gaba a wajen sanarwa …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE VOWS TO CONTINUE WITH THE PEACE PROCESS
GOVERNOR MATAWALLE VOWS TO CONTINUE WITH THE PEACE PROCESS Governor Bello Mohammed has vowed to continue with the peace process just as the Council of traditional rulers in the State described the Jangebe incidence as an irony considering the tremendous successes of the peace accord. In a …
Read More »Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7 A Igabi Da Kajuru
Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7A Igabi Da Kajuru Mustapha Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Kaduna arewacin tarayyar Nigeriya na cewa wadansu yan bindiga da suka kai wasu hare hare sun halakar da mutane Bakwai (7) a kananan hukumomin Igabi da kuma Kajuru duk a cikin Jihar …
Read More »ABDUCTION: LAWAL LIMAN’S UNSYMPATHETIC POSTURE AND BLIND OPPOSITION
ABDUCTION: LAWAL LIMAN’S UNSYMPATHETIC POSTURE AND BLIND OPPOSITION BY YUSUF IDRIS GUSAU Some unscrupulous elements and mischief makers have refused to heed to last Friday’s Statewide Broadcast and appeal by His Excellency, Governor Bello Mohammed Matawallen Maradun for the good people of the state to come …
Read More »Zulum disburses N343m, food in Ngala
Zulum disburses N343m, food in Ngala Governor Babagana Umara Zulum on Saturday in Gamboru, supervised the disbursement of N343m and varieties of food to ad part of economic, and humanitarian intervention to residents of the boarder community in Ngala local government area of Borno State. Gambooru …
Read More »Ga Sunayen Makarantun Da Gwamnatin Jihar Kano Ta Rufe Saboda Rashin Tsaro
A kokarin ganin an ci gaba da samun ingantawar harkar tsaro Gwamnatin jihar Kano ta rufe makarantun sakandare na kwana guda 10 a faɗin jihar Kano sabo da matsalar tsaro. Sunayen makarantun da aka rufe sune 1. GSS Ajingi 2. GGASS Sumaila 3. Karaye Unity College …
Read More »Yadda Ake Noman Waken Soya
Yadda Ake Noman Waken Soya Daga Umar Ahmad Unguwar Buhari Kamar dai yadda masu karanta wannan jarida ta theshieldg.com mai wallafa labarai tare da makaloli a yanar Gizo suka bukata na sanin yadda ake Noman Waken Soya, musamman a yanzu da ya kasance a sahun gaba bangaren amfanin Gona da kamfanoni …
Read More »President Buhari Should Call Any Governor With Evacuation Notice To Order – AYDA
President Buhari Should Call Any Governor With Evacuation Notice To Order – AYDA The Arewa Youth Development Association (AYDA) has described what happened in Sasha Ibadan Oyo state as a way of portraying the Image of Nigeria in a bad shape in the eyes of the world. …
Read More »