Home / andiya (page 352)

andiya

Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko

Bamu Tsayar Da Dan takara Ba – Auwalu Branko Imrana Abdullahi Shugaban jam’iyyar PDP reshen karamar hukumar Kaduna ta Arewa cikin Jihar Kaduna Alhaji Auwalu Branko ya karta jita jitar da ake yadawa cewa wai tuni sun tsayar da Dan takarar da zai yi wa jam’iyyar takara . Alhaji Auwalu …

Read More »

Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7 A Igabi Da Kajuru

Yan Bindiga Sun Halaka Mutane 7A Igabi Da Kajuru Mustapha Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Kaduna arewacin tarayyar Nigeriya na cewa wadansu yan bindiga da suka kai wasu hare hare sun halakar da mutane Bakwai (7) a kananan hukumomin Igabi da kuma Kajuru duk a cikin Jihar …

Read More »

Zulum disburses N343m, food in Ngala 

Zulum disburses N343m, food in Ngala      Governor Babagana Umara Zulum on Saturday in Gamboru, supervised the disbursement of N343m and varieties of food to ad part of economic, and humanitarian intervention to residents of the boarder community in Ngala local government area of Borno State.     Gambooru …

Read More »

Yadda Ake Noman Waken Soya

Yadda Ake Noman Waken Soya Daga Umar Ahmad Unguwar Buhari Kamar dai yadda masu karanta wannan jarida ta theshieldg.com mai wallafa labarai tare da makaloli a yanar Gizo suka bukata na sanin yadda ake Noman Waken Soya, musamman a yanzu da ya kasance a sahun gaba bangaren amfanin Gona da kamfanoni …

Read More »