Inna lilllahi wa Inna ilaihi Rajiun, every soul must taste death. Tuesday, August 18,2020, was a day that all those in the Journalism Profession, especially the former and serving members of staff of the News Agency of Nigeria ( NAN), will never forget. It was a black day that we …
Read More »Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP
Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …
Read More »Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation To Organise An Online Public Presentation
PRESS STATEMENT The Sir Ahmadu Beillo Memorial Foundation is set to organise an online public presentation of a research work on the STATUS OF EDUCATION IN NORTHERN NIGERIA, ITS CHALLENGES AND WAY FORWARD. The research was commissioned by the Foundation in 2019 and conducted by a team of researchers and …
Read More »Shugaban Kasar Mali Ya Sauka Daga Mulki
Imrana Abdullahi Samakon carudewar al’amura yasa a dole shugaban kasar Mali Ibrahim Bubakar Keta ya ajiye aikin shugabancin kasar. Indai za a iya tunawa al’amura sun dade da shiga wani mawuyacin hali a kasar, wanda sakamakon haka wadansu yan adawa da Gwamnatin kasar suka ce sai lallai shugaban tare da …
Read More »An Yi Zana’izar Wada Maida
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …
Read More »El-Rufai Ya Yaba Da Zuwan Rundunar Tsaron Sojan Sama Ta Musamman Kudancin Kaduna
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya yabawa rundunar sojojin saman Nijeriya bisa yadda suka tura jami’ansu zuwa yankin Kudancin Kaduna domin tabbatar da tsaro. Su dai wadannan jami’an tsaron sojojin sama yazo ne jim kadan bayan da rundunar sojan kasa suka kai jami’ansu Kafanchan a ranar satin …
Read More »El-Rufai lauds NAF deployment of Special Forces to Southern Kaduna
The Governor of Kaduna State, Malam Nasir Ahmad El-Rufai has commended the Nigerian Air Force for the deployment its Special Forces to the Southern Kaduna area of the state. The deployment of the Nigerian Air Force Special Forces is coming after its Nigerian Army counterparts arrived Kafanchan at the weekend. …
Read More »My Ministry did not Suspend LGs Education Secretaries, Nuhu Zaki Replies Bauchi NLC
Commissioner for Local Government and Chieftaincy Affairs, Hon. Abdul-Razak Nuhu Zaki refuted the allegation that his ministry masterminded the suspension of Education Secretaries of the 20 local government areas of the state and their treasuries. Hon. Abdulrazak Nuhu Zaki stated this during a press briefing at the Bauchi NUJ Secretariat …
Read More »Muslim World League to construct multi-million naira hospital in Kaduna
The Saudi based Islamic organization, Muslim World League (MWL), under the leadership of it’s Secretary General, Dr Muhammad Bin Abdulkareem Al-Issa, is undertaking project of the construction of multimillion naira Hospital, Al-Madinat Al-Munawwara Hospital in Kaduna state. The Administrative Secretary of the organization Mr. Al-Amin Ahmad Hamza said while briefing …
Read More »