Home / andiya (page 419)

andiya

An Shawarci Yan Nijeriya Su Zama Masu Kaunar Yan Uwansu

Imrana Abdullahi Wani mai kishin kasa da taimakon Al’umma a tarayyar Nijeriya, Alhaji Zayyanu Aliyu, ya shawarci mawadata da suke da Kumbar Susa da su hanzarta taimakawa marasa karfi da ke cikin Al’umma, da irin kayayyakin abinci da na amfanin yau da kullum.  Kamar yadda ya bayyana cewa ba wani …

Read More »

Kungiyar Kwadago Ta Bukaci A Biya Ma’aikata Hakkinsu

Shugaban Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i, da ta biya ma’aikatan kananan hukumomi dubu 21 da Malaman makaranta da aka sallama daga aiki harkokinsu. Kwamared Ayuba Suleiman, ya yi wannan …

Read More »

Yan Kasuwa A Kaduna Suna Kwashe Kayansu

Sakamakon irin yadda duniya ke fama da batun Covid -19 da ake kira da Korona, lamarin da yasa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kulle kasuwanni da suka hada da babbar kasuwar kaduna wato Kasuwar Shaikh Abubakar Gumi da ke cikin garin kaduna. Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin kaduna ya …

Read More »

NASFAT Distributes Food Items To Thousand Of Kaduna Residents

Following the enforcement on the use of face masks in Kaduna state,  necessitated by the need to curtail Coronavirus pandemic, Nasrul-Lahi-L-Fatih Society (NASFAT), Kaduna Branch has distributed over a thousand of the item to Kaduna residents to curtail the spread of the deadly disease. While distributing the face masks to …

Read More »