Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ta kakkabe ayyukan batagari a cikin al’umma Rundunar yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna ta sanar da karin samun nasarar kubutar da mutane 20 daga hannun batagari da suka sace su a ranar 14 ha watan day 2020 a kan hanyar kaduna zuwa …
Read More »An Rushe Gidan Wani Mai Garkuwa Da Mutane A Katsina
Daga Abdullahi Kanoma Gwamnatin jihar Katsina tare da hadin gwiwar jami’an tsaron Sojoji da yan Sanda sun jagoranci rusa tare da kona gidan wani barawo mai Garkuwa da mutane don neman kudin fansa a dajin Gwarjo da ke cikin karamar hukumar Matazu. A ranar talatar da ta gabata 21/01/2020 Rundunar …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Ta Amince Da Sabon Albashi
Imrana Abdullahi Gwamnantin Jihar Sakkwato ta amince da aiwatar da batun sabon tsarin albashin ma’aikatan Jihar. Kwamishinan yada labarai na Jihar Sakkwato, Isah Bajini Galadanci ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a dakin taro na Gidan Gwamnatin Jihar Sakkwato. Ya ce majalisar zartaswa ta Jihar …
Read More »Sokoto Govt Approves New Minimum Wage
Sokoto Govt Approves New Minimum Wag Sokoto State Executive Council has approved the full implementation of national new minimum wage and consequential adjustment to state civil servants. The state Commissioner of Information, Isah Bajini Galadanci stated this while briefing newsmen on the outcome of the state executive council meeting held …
Read More »EFCC Receives Officials of NRC over Ticket Racketeeri
EFCC Receives Officials of NRC over Ticket Racketeerin The EFCC, Kaduna Zonal Office, today Wednesday, January 22, 2020 played host to officials of the Nigeria Railway Cooperation team on a fact finding mission on the issue of ticket racketeering at Rigasa Train Station. The team which was led by James G. Zang, …
Read More »Furofesa Kabir Bala Ne Sabon Shugaban ABU
Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ta bayyana sunan Furofesa Kabir Bala, a matsayin sabon mataimakin shugaban jami’ar. Kafin Nadin nasa dai Furofesa Kabir Bala mataimakin shugaban jami’ar ne mai kula da harkokin mulki a makarantar. Nadin nasa dai zai fara aiki ne a ranar 1, ga watan Mayu, 2020. …
Read More »Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Ta Karrama Fitattun Yan Nijeriya
Daga Imrana Abdullahi A kokarin da gidauniyar tunawa da marigayi Sa, Ahmadu Bello sardaunan Sakkwato keyi domin kara karfafa wa daukacin al’ummar yankin arewa da kasar baki daya na su ci gaba da aiwatar da aikin ciyar da kasar baki daya gaba yasa gidauniyar ta Karrama wadansu fitattun kasar guda …
Read More »Na Hannun Daman Kwankwaso Ya Koma APC
Daga Wakilinmu Wadansu rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na cewa Alhaji Dakta Rabi’u Suleiman Bichi, babban na hannun daman Rabi’u Musa Kwankwaso ne amma kuma a halin yanzu bayanan da muke samu daga majiya mai tushe na cewa ya kammala shirye shirye komawa jam’iyyar APC da ke da …
Read More »Nasarar Ganduje Ta Al’umace – Honarabul Gwarzo
Daga Imrana Abdullahi An bayyana nasarar da Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya samu a matsayin nasarar al’umma baki daya. Duba da irin yadda Jihar Kano ta zama Jihar daukacin al’ummar duniya ce baki daya kasancewar kowa na gudanar da hada hadar kasuwanci a cikin Jihar. Shugaban hukumar …
Read More »Noma Ne Sahihiyar Hanyar Ci Gaba – Mannir Yakubu
Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Mannir Yakubu ya bayyana Noma a matsayin sahihiyar hanya ingantatta wadda za ta ciyar da tattalin arzikin Najeriya gaba. Alh Mannir Yakubu ya kuma bayyana nasarori da ci gaban da gwamnatin jihar katsina ta samu a fannin noma a jihar Katsina a …
Read More »