Kungiyar ALGON Reshen Jihar Katsina Ta Rubuta Takardar Koke Zuwa Ga Ministan Shari’ Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar shugabannin kananan hukumomi ta kasa reshen Jihar Katsina (ALGON) ta rubuta wa babban mai shari’a kuma ministan shari’a babban lauyan Nijeriya Alhaji Abubakar Malami takardar Koke suna korafi a kan kin bin umarnin …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS FASKARI DISTRICT HEAD.
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed sadness over the death of Sarkin Yamman Katsina and District Head of Faskari, Alhaji Tukur Usman Sa’idu. A one time Permanent Secretary in the civil service of the government of the defunct Kaduna State, the Sarkin Yamman Katsina died in the …
Read More »Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano
Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Hajiya Hadiza Bala Usman ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna. Shugabar hukumar Hajiya Hadiza Bala Usman, ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru …
Read More »As Sokoto stood still for Wamakko, Aliyu, APC- Bashir Rabe Mani
As Sokoto stood still for Wamakko, Aliyu, APC- Bashir Rabe Mani It could be recalled that, the Supreme Court had on Monday, January 20,2020 dismissed the Appeal filed before it by Ahmed Aliyu and the Party , hinging its action on alleged lack in merit. The Court only viciously consented …
Read More »Masari Working To Revamp Education In Katsina – Commissioner
From Lawal Sa’idu Funtua, Katsina Katsina state Commissioner of education Professor Badamasi Lawal Charanchi has said that the government is working assiduously to restore the lost glory of education through adequate budgetary allocation and purposeful implementation of policies to revamp the sector across the state. This is even as the …
Read More »Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Tambuwal Sun Halarci Masallacin Juma’a
Maigirma Gwamnan Jahar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal CFR (Mutawallen Sakkwato) da mataimakinsa Dr Muhammad Manir Dan Iya (Sardaunan kware) tare da Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar III sun sallarci Sallar Jumu’a a Masallacin tunawa da Sarkin Musulmi Muhammadu Bello da ke Unguwar kan wurin Sarkin Musulmi. Maigirma Gwamna …
Read More »Rundunar Yan Sanda Ta Kubutar Da Karin Mutane 20 A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ta kakkabe ayyukan batagari a cikin al’umma Rundunar yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna ta sanar da karin samun nasarar kubutar da mutane 20 daga hannun batagari da suka sace su a ranar 14 ha watan day 2020 a kan hanyar kaduna zuwa …
Read More »An Rushe Gidan Wani Mai Garkuwa Da Mutane A Katsina
Daga Abdullahi Kanoma Gwamnatin jihar Katsina tare da hadin gwiwar jami’an tsaron Sojoji da yan Sanda sun jagoranci rusa tare da kona gidan wani barawo mai Garkuwa da mutane don neman kudin fansa a dajin Gwarjo da ke cikin karamar hukumar Matazu. A ranar talatar da ta gabata 21/01/2020 Rundunar …
Read More »Gwamnatin Jihar Sakkwato Ta Amince Da Sabon Albashi
Imrana Abdullahi Gwamnantin Jihar Sakkwato ta amince da aiwatar da batun sabon tsarin albashin ma’aikatan Jihar. Kwamishinan yada labarai na Jihar Sakkwato, Isah Bajini Galadanci ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a dakin taro na Gidan Gwamnatin Jihar Sakkwato. Ya ce majalisar zartaswa ta Jihar …
Read More »Sokoto Govt Approves New Minimum Wage
Sokoto Govt Approves New Minimum Wag Sokoto State Executive Council has approved the full implementation of national new minimum wage and consequential adjustment to state civil servants. The state Commissioner of Information, Isah Bajini Galadanci stated this while briefing newsmen on the outcome of the state executive council meeting held …
Read More »