Home / andiya (page 450)

andiya

Journalists major pillars of development, says Bauchi Emir

Tambarin Mujallar Garkuwa kenan

Journalists major pillars of development, says Bauchi Emi By Jamilu Barau Bauchi The Emir of Bauchi, Alh Dr Rilwanu Sulaiman Adamu has described journalists as major pillars of development in any society. The Emir stated this on Thursday when he received National Leadership of the Nigeria Union of Journalists under …

Read More »

Za’A Gina Dakin Rainon Yara A Makarantar Kawo

Daga Dan Kaduna Abdullahi Kwamishinan kula da ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dakta Shehu Muhammad ya bayyana cewa za a gina ingantaccen dakin rainon yara a makarantar sakandare ta Kawo cikin garin kaduna. Kwamishina shehu Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da shi da tawagarsa suka kai ziyarar gani da …

Read More »

Ana Gayyatar Jama’a Yi Wa Gwamnan Sakkwato Addu’a

SANARWA TA MUSAMMAN. A  Ci gaba da yin  Addu’oin Neman samun  Nasarar shari ar da za a yanke hukuncinta a  Kotun Koli Ga Mai Girma Gwamnan Jihar Sokoto Alhaji Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sakkwato, Ana Shedawa Daukachin Masoyan Mai Girma Gwamnan Cewa Yau Alhamis Za’a hadu da misali  Karfe 03:00 …

Read More »

Gwamna Tambuwal Ya Nada Danko Babban Sakatare

Daga Abdullahi Muhammad Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya nada Malam Abdullahi Sarkin Danko a matsayin babban sakatare a Gwamnatin Iihar. Kafin Nadine nasa Danko shi ne babban mataimaki ne na musamman ga Gwamnan a kan harkokin kafafen yada labarai da yayata al’amuran yau da kullum. Wannan na …

Read More »

Masari Signed Into Law The Restrictions of tricycles Movement

Governor Aminu Bello Masari has signed into law the restrictions of movement of tricycles and motorcycles from 7pm to 6am throughout the state. The Attorney General and commissioner of Justice, Alhaji Ahmed El-Marzuq announced this shortly after the Governor assented to the Bill at government house, katsina. The commissioner explained …

Read More »

Please Deal Decisively With People Spreading Rumous – Masari

Governor Aminu Bello Masari has requested police to deal decisively with people spreading falsehood through the social media on the current insecurity, even if they members of the present administration in the state. Alhaji Aminu Bello Masari was speaking when he received the Assistant Inspector General of Police,AIG Sadiq Abubakar …

Read More »