Home / andiya (page 5)

andiya

Nenadi Ba Shugabar Jam’iyya Ba Ce – Umar Mai Rakumi

Daga Imrana Abdullahi …Tuni jam’iyyar Lebo ta daukaka kara Alhaji Umar Ibrahim Taba Mai Rakumi, Sakatare na kasa baki daya na jam’iyyar Lebo, ya yi karin bayani a game da batun cewa Sanata Nenadi ce shugabar jam’iyyar ta kasa inda ya ce suma a matsayinsu na shugabannin jam’iyyar na kasa …

Read More »

Kogi Govt Floats ₦50bn Bond for Airport, Market Projects

  The Kogi State Government has announced plans to raise ₦50 billion through a Sukuk bond to finance the construction of the Kogi State International Airport, Zariagi, and the Lokoja International Market. Governor Ododo, represented by the Commissioner for Finance, Asiwaju Ashiru Idris, disclosed this at a meeting with investors …

Read More »

An Kaddamar Da ALBAYAAN AI Domin Ci Gaban Musulunci

Daga Imrana Abdullahi ….Samar Da Na’urar AI: Lokaci ne na Jihadin wannan zamani don haka masu kuɗi su fito su taimaka ….Masu kuɗi su taimaka wajen wannan aikin Shaikh Dokta Ahmad Abubakar Gumi, ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi baki daya da su fito domin taimakawa wajen samar da …

Read More »