Dangote Cement Plc has inducted almost 200 newly trained engineers and other professionals into its workforce following the successful completion of its Graduate Trainee Programme, reaffirming the company’s commitment to job creation, skills development, and local capacity building in Nigeria. The trainees, drawn from various engineering, finance, IT and other …
Read More »Nenadi Ba Shugabar Jam’iyya Ba Ce – Umar Mai Rakumi
Daga Imrana Abdullahi …Tuni jam’iyyar Lebo ta daukaka kara Alhaji Umar Ibrahim Taba Mai Rakumi, Sakatare na kasa baki daya na jam’iyyar Lebo, ya yi karin bayani a game da batun cewa Sanata Nenadi ce shugabar jam’iyyar ta kasa inda ya ce suma a matsayinsu na shugabannin jam’iyyar na kasa …
Read More »An Kaddamar Da Shugabannin Kungiyar Hadin Kan Hausa Da Hausawa – Shitu Bargaja
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Shitu Adamu Bargaja, Talban Isa kuma shugaban Zamfara wa,Sakkwatawa da Kabawa mazaunan Kano da Jigawa, sannan shi ne shugaban Kungiyar hadin kan Hausa da Hausawa ta duniya reshen Najeriya, ya bayyana cewa kaddamar da sababbin shugabannin kungiyar da aka yi alamace na tafiyar za ta yi …
Read More »Kogi Govt Floats ₦50bn Bond for Airport, Market Projects
The Kogi State Government has announced plans to raise ₦50 billion through a Sukuk bond to finance the construction of the Kogi State International Airport, Zariagi, and the Lokoja International Market. Governor Ododo, represented by the Commissioner for Finance, Asiwaju Ashiru Idris, disclosed this at a meeting with investors …
Read More »Kungiyar Hadin Kan Hausa Da Hausawan Duniya Ta Yi Babban Taro A Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Suleiman Yahaya Babangida wanda shi ne cika Soron Mina, kuma wani babban jigo a kungiyar hadin kan Hausawa da Hausa a duniya ya ce idan an lura a tarihin Najeriya da arewacin kasar kowa ya san muhimmancin Kaduna a matsayin babbar cibiyar arewa. “Mai Martaba Sarkin Musulmi …
Read More »An Kaddamar Da ALBAYAAN AI Domin Ci Gaban Musulunci
Daga Imrana Abdullahi ….Samar Da Na’urar AI: Lokaci ne na Jihadin wannan zamani don haka masu kuɗi su fito su taimaka ….Masu kuɗi su taimaka wajen wannan aikin Shaikh Dokta Ahmad Abubakar Gumi, ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi baki daya da su fito domin taimakawa wajen samar da …
Read More »Tsofaffin Manyan Sakatarori Sun Karrama Gwamna Lawal, Sun Yaba Da Ayyukan Ci Gaban Zamfara
Ƙungiyar Tsofaffin Manyan Sakatarori na Jihar Zamfara ta karrama Gwamna Dauda Lawal tare da yaba wa ayyukan ci gaban da gwamnatinsa ke aiwatarwa a faɗin jihar. An miƙa masa lambar yabo ta girmamawa ne a ranar Juma’a a ɗakin taro na Gidan Gwamnati da ke Gusau, yayin wani taro …
Read More »Ramadan 2026: Christian Leaders Lead Massive Campaign Against Food Price Hikes to Enable Muslims Observe 30-Day Fast
By; Imrana Abdullahi Ahead of the 2026 holy month of Ramadan amid the high cost of foodstuffs, the General Overseer of Christ Evangelical and Life Intervention Ministry, Pastor Dr Yohanna Buru, has expressed readiness to mobilise over 1,000 Christian and Muslim volunteers to visit markets across Northern Nigeria and appeal …
Read More »Muna Son Tinubu Ya Dauki Ministan Tsaro Christopher Gwanin Musa Mataimakin Shugaban Kasa – SOKAPU
By; Imrana Abdullahi Kungiyar al’ummar Kudancin Kaduna (SOKAPU) ta bayyana bukatar da ke akwai na shugaba Bola Ahmad Tinubu ya dauki ministan tsaro ritaya Janar Christopher Musa a matsayin mataimakin sa a zabe mai zuwa. Kungiyar ta bayyana hakan ne a wajen wani taron manema labarai da ya kira …
Read More »Kotun Ta Umarci INEC Da Ta Amince Da Jagorancin Nenadi Usman Matsayin Shugabar Jam’iyyar Labour
Daga Bello Bashir, Abuja Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ƙarƙashin Mai Shari’a Peter Lifu ta umarci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta amince da kwamitin rikon kwarya ƙarƙashin Sanata Nenadi Usman a matsayin sahihin jagorancin Jam’iyyar Labour (LP). A yayin yanke hukunci a ranar Laraba, …
Read More »
THESHIELD Garkuwa