Home / andiya (page 62)

andiya

Gwamnatin Kano ta kori Jami‘an ta biyu

  Daga Imrana Abdullahi A wani matakin da Gwamnatin Jihar Kano ta dauka domin zama matakin gargadi ga masu sakin baki suna yin kalaman da suka ga dama yasa Gwamnatin jihar Kano ta sallami Kwamishinan Kasa  na jihar Adamu Aliyu Kibiya da kuma mai bai wa Gwamna Shawara Kan Harkokin Matasa …

Read More »

Tinubu Ya Nada Cardoso A Matsayin Sabon Gwamnan CBN

.... Ya maye gurbin mataimakin gwamna 4 na bankin koli Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Dokta  Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan babban bankin Najeriya CBN. A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale ya fitar a yammacin ranar Juma’ar nan, Cardoso …

Read More »