Home / KUNGIYOYI (page 4)

KUNGIYOYI

Kungiyar ta yi Allah-wadai da juyin mulkin Nijar

….da kiraye-kirayen shiga tsakani daga waje Daga Imrana Abdullahi Kungiyar kawancen Najeriya da Nijar a ranar Juma’a ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi a Jamhuriyar Nijar tare da yin kira da a tsoma bakin kungiyoyin kwadago a Afirka. Malam Ahmad Altine, shugaban kungiyar ne ya bayyana …

Read More »

MUNA KIRA GA JAMA’A SU ZAUNA LAFIYA 

Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Arewacin Najeriya Shugaban kungiyar tuntuba ta arewacin Najeriya (ACF) na Jihar Kaduna Lawal Umar Mayere, ya yi kira ga daukacin al’ummar Jihar Kaduna musulmi da Kirista da su tabbatar da zaman lafiya tsakanin Juna da nufin ci gaban Jihar da kasa baki daya. Lawal Umar Mayere …

Read More »

Kungiyoyi 593 Na Fatan Bola Tinubu Ya Goyi Bayan Abdul’Aziz Yari

Daga Imrana Abdullahi, Kaduna Hadaddiyar kungiyar al’ummar arewacin Najeriya mai mambobi dari 593 karkashin jagorancin shugaban kungiyar Northern Consensus Movement ( NCM) kwamared Awwal Abdullahi Aliyu na kira ga Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu da ya goyi bayan takarar Sanata Abdul’Aziz Abubakar Yari da ke neman zama shugaban majalisar …

Read More »