Home / KUNGIYOYI (page 10)

KUNGIYOYI

An Kaddamar Da Bayar Da Horo Ga Jami’an JTF A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin harkar tsaron lafiya da dukiyar jama’a sun inganta rundunar hadin Gwiwa ta JTF reshen Jihar Kaduna karkashin jagorancin Shehu Usman Dan Tudu ta kaddamar da bayar da horo na kwanaki biyar ga jami’anta dari biyar (500), da nufin samun kwarewa su bayar da gudunmawarsu …

Read More »

Kungiyar Miyatti Allah Ta Nemi Gafara Ga Masari

Mustapha Imrana Abdullahi   Bayanan da ke shigo mana daga cikin garin Katsina na cewa kungiyar al’ummar Fulani ta Miyatti Allah Kautar hore ta nemi Gafarar Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari da ya yafe mata a kan wadansu kalaman da aka ce Sakataren ta na kasa ya yi …

Read More »

Arewa Media Writers Sun Karrama Gwamnan Jihar Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar marubuta da ke arewacin Najeriya ta Karrama Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammadu Bello matawallen da lambar Yabo sakamakon aikin tukuru wajen ciyar da kasa gaba. A wajen wani babban taron da kungiyar ta shirya a Kaduna da yayan ta suka samu halarta daga daukacin Jihohin arewacin …

Read More »