Biyo bayan rashin ganin jinjirin wata a daukacin tarayyar Najeriya ya sa mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Dokta Sa’ad Abubakar ya sanar da ranar Laraba mai zuwa a matsayin ranar da za ta zama babbar Sallah a Najeriya wato dai karshen watan Azumin Ramadana kenan na Bana. Kamar dai yadda …
Read More »Hajiya Sa’adaru Dogonbauchi Ta Raba Wa Jama’a Shinkafa A Kaduna
…Zan Yi Amfani Da Albashina In Sayo Wa Mata Kayan Sana’a – Sa’adatu. A kokarin ganin rayuwar mata da kananan yara da inganta Babbar Kwamishar Kidaya ta Najeriya Hajiya Sa’adatu Garba Dogon bauchi ta Sadaukar da Albashinta na Shekara guda ga Matan Karamar Hukumar Kaduna ta Kudu. Babbar Kwamishinar ta …
Read More »An Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Zamfara
Wani fitaccen dan siyasa da ke karamar hukumar Talatar Mafara a Jihar Zamfara Honarabul Bashir Nafaru, ya yi kira ga Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Dokta Dauda Lawal ta hanzarta daukar matakin da ya dace a kan hanyar Gusau Zuwa Talatar Mafara da ta koma kamar Sambiza. “Hakika muna yin …
Read More »Karamar Sallar; SANATA ABDUL’AZIZ YARI ABUBAKAR YA RABAWA YAYAN APC DA YAN KUNGIYOYI SHANU 380
Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa Sanatan yankin Zamfara ta Yamma a majalisar Dattawan Najeriya Sanata Abdul’Aziz Yari Abubakar ( Shettiman Zamfara) shugaban kwamitin kula da harkokin ruwa a majalisar. ya baiwa Shuwagabannin Jam’iyyar APC da Magoya bayan Jam’iyyar tare da Kungiyoyin Addinin Musulunci da kuma Kungiyoyi …
Read More »An Karyata Jita Jitar Matawalle Yaba Yan bindiga Tallafin Abinci
Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ya Karyata jita- jitar da ake yadawa wai cewa Tsohon Gwamna kuma ministan kasa a ma’aikatar tsaro Dokta Muhammad Bello Matawalle ya baya yan Ta’adda tallafi a Jihar Zamfara. Ta yaya “shi da ba Gwamna ba zai bayar da tallafi ga yan bindiga? “Muna yin …
Read More »Ba Mu Ciwo Bashin Naira Biliyan 14.26 Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciwo bashin kuɗi Naira Biliyan 14.26 ba, sai dai wani ɓangare na bashin Naira Biliyan 20 wanda gwamnatin da ta shuɗe ta ciwo. A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya bayyana cewa ba …
Read More »Jam’iyar PDP A Jahar Sakkwato Ta Yi Dacen Jagora
A yau 18 ga watan Ramadan Maigirma jagoran Jam’iyar PDP a jahar Sokoto, Sanata Aminu Waziri Tambuwal Mutawallen Sokoto, zai jagoranci buda baki a gidansa dake Kontagora Road a cikin garin Sokoto, inda a kalla aka gayyaci sama da mutum 1000. Haka ma Maigirma sanata zai raba kayayki ga magoyan …
Read More »Muna Bukatar A Kammala Ayyukan Madatsun Ruwa A Jihar Zamfara – Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da kammala ayyukan madatsun ruwa da ake yi a jihar. Gwamnan ya yi kira a ranar Talata yayin ziyarar aiki da ya kai wa Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar Muhalli, Injiniya Farfesa Joseph …
Read More »Gwamnan Zamfara Ya Gana Da Shugaban Kasa A Game Da Karuwar Hare Haren Yan Bindiga
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya gana da Shugaban Ƙasa Bola Tinubu domin tattaunawa kan yadda ake samun ƙaruwar hare-haren ’yan bindiga da matsalolin tsaro a jihar. An gudanar da ganawar ne a ranar Talata cikin sirri a ofishin shugaban ƙasa da ke fadar Aso Rock Villa, Abuja. A wata …
Read More »Muna Bukatar Karin Sojoji A Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamnan jihar Dauda Lawal ya yi kira da a ƙara yawan sojojin da a ka tura Jihar. A ranar Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya ziyarci Babban Hafsan Tsaron Ƙasa, Janar Christopher Gwabin Musa, a Hedikwatar tsaro da ke Abuja. A wata sanarwa …
Read More »