Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana damuwarta kan abin da wasu ‘yan kasuwa masu sayar da shinkafa a jihar ke yi, inda suka koma yin babakere. Wannan ci gaban ya zo ne bayan rufe dukkan iyakokin Jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da aka yi a kasar da ke …
Read More »GANDUJE WILL REFORM THE APC PARTY – KAILANI MUHAMMAD
By; Imrana Abdullahi, Kaduna The new leader of the All Progressive Party (APC), Dr. Abdullahi Umar Ganduje, has been described as someone who will be determined to reform the APC so that Nigeria can continue to develop. The explanation of this came from the mouth of the leader of the …
Read More »GOVERNOR DAUDA LAWAL HOLDS THE RIGHT ANTENNA AND ZAMFARA GETS THE RIGHT RIGHT SIGNAL!
by Sani Ahmed Sambo When you elect a leader based on his pedigree on what it takes to rule, you sometimes become greatly astounded by the speed and level of his miraculous performance and achievements within a very short time frame. Yes! Perhaps some people would say …
Read More »Muna Cikin Jimami, Bakin Ciki Da Rashin Jindadi Kuma Muna Bakin Ciki Da Hakan – Yan Nijar Mazaunan Kaduna
….Juyin mulki ba alkairi ba ne Daga Imrana Abdullahi Daukacin al’ummar kasar Nijar mazauna Jihar Kaduna sun bayyana bakincikinsu da tsananin rashin jindadinsu da abin da ke faruwa a kasar Nijar. Don Allah a duba Allah da sayayyar Manzon Allah SAW sojojin nan su mayar wa da zababben shugaban kasa …
Read More »Gwamna Dikko Radda Ya Bukaci Yan Kasuwa Su Saukakawa Jama’a
Daga Imrana Abdullahi Kwamishinan ma’aikatar kula da harkokin addinai na Jihar Katsina Honarabul Ishaq Shehu Dabai ( Kadimul Islam na Jihar Katsina) ya yi kira da babbar murya ga dukkan daukacin yan kasuwa da su saukakawa jama’a a cikin kasuwancinsu. Kwamishina Ishaq Dabai ya yi wannan kiran ne a lokacin …
Read More »Dangiwa Ya Yi Murabus A Matsayin Sakataren Gwamnatin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswar jihar Katsina ta gudanar da taronta na farko da kuma wani zama mai ban sha’awa don karrama sakataren gwamnatin jihar mai barin gado, Alhaji Ahmed Musa Dangiwa, a gidan gwamnati. Alhaji Ahmed Dangiwa, tare da Hajiya Hannatu Musa Musawa, mai baiwa shugaban kasa shawara kan …
Read More »GANDUJE ZAI SAKE GYARA JAM’IYYAR APC – KAILANI MUHAMMAD
Daga Imrana Abdullahi An bayyana sabon shugaban jam’iyyar APC Dokta Abdullahi Umar Ganduje a matsayin wanda zai jajirce wajen gyaran jam’iyyar APC domin Najeriya ta ci gaba da bunkasa. Bayanin hakan dai ya fito ne daga bakin shugaban gamayyar kungiyoyin APC da suka yi fafutukar ganin shugaba Bola Tinubu ya …
Read More »SAKON TAYA MURNA ZUWA GA SABON SHUGABAN APC NA KASA GANDUJE MURNA
DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC reshen Jihar Zamfara karkashin jagorancin shugabanta Honarabul Tukur Umar Danfulani na taya sabon shugabanmu na kasa Dokta Abdullahi Umar Ganduje murnar zama shugaban jam’iyyarmu mai girma a yayin babban taron jam’iyyar karo na 12 da ya gudanar yau a Abuja. Bayanin hakan na kunshe ne …
Read More »Ganduje ya zama shugaban APC na kasa
Daga Imrana Abdullahi Majalisar zartaswa ta kasa ta zabi Dokta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano a matsayin sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa. An yanke wannan shawarar ne a babban taron jam’iyyar na kasa (NEC) karo na 12 da aka gudanar a dakin taro na Otal din Transcorp …
Read More »Gov Radda’s security, economic approach commendable – Sabi’u Mahuta
By; Imrana Abdullahi, Northwest Nigeria The security strategy employed by Governor Dikko Radda of Katsina State to deal with banditry, kidnapping, cattle rustling and other sundry crimes it has been commended. The commendation was made by Alhaji Sabi’u Sa’idu Mahuta, Sardaunan Danejin Katsina,Danmalikin Kafur and an Executive Director of AA …
Read More »