RA’AYI Daga Yusuf Dingyadi Daya daga cikin muhimman dalilan mutuwar aure a kasar Hausa da wasu masu nazari ke gani na yawaita a cikin wannan zamani akwai mummunar dabi’ar da aka cusa ma wasu matan aure dangane da yin fito na fito da mazajensu; ci gaba da zargin …
Read More »WANE NE ZABABBEN SANATA Abdul’aziz Abubakar Yari?
An haifi mai daraja Gwamna Abdul’Aziz Yari a ranar 28, ha watan Janairu, 1968. Ya kuma fara karatun makarantar Boko a makarantar Firamare ta Talatar Mafara, daga sai ya wuce makarantar horon malamai da ke garin Bakura da a yanzu haka ke cikin Jihar Zamfara daga shekarar 1979 zuwa …
Read More »Yari Senator Elect For Personally Executing 7.5km Gurusu to Nasarawa Burkullu Road
From Hussaini Yero People of Nasarawa Burkullu community in Bukuyyum local government have expressed their heart felt appreciation to the Zamfara West Senator elect, former Governor Abdulaziz Yari Abubakar for single handedly executing 7.5km Gurusu to Nasarawa road. Expressing delight in an interview with the press on behalf …
Read More »Federal Executive Council Approves New 2023 Auto Policy
BY IMRANA ABDULLAHI, KADUNA May 10th, 2023, the Federal Executive Council has approved the new National Automotive Industry Development Plan, 2023. The memo for the plan was presented to the FEC by the Honourable Minister of Industry, Trade and Investment, Otunba Niyi Adebayo. In attendance was the DG, NADDC, Jelani …
Read More »EFCC tasks Journalists on budget tracking, performance , projects abandonment
By Suleiman Adamu, Sokoto The Economic and Financial Crimes Commission, EFCC, on Thursday tasked journalists on budget tracking, performance, and whistle blowing on project failures, and abandonment. Chairman of the Commission, Abdulrasheed Bawa, who gave the charge at the opening of a one-day workshop on “Economic and Financial Crimes …
Read More »An Dakatar Da Micheal A Auta, Bashir I Aliyu Da Ibrahim Sidi Bamalli A Jam’iyyar Lebo
Daga Imrana Abdullahi Sakamakon irin matsalar da ke neman dabaibaye jam’iyyar Lebo reshen Jihar Kaduna a tarayyar Najeriya biyo bayan irin yadda wasu daga cikin yayanta aka tabbatar da sun halarci wani haramtaccen taro a Jihar Bauchi da sunan jam’iyyar Lebo ya sa shugaban jam’iyyar na Jihar Kaduna kiran taron …
Read More »Automatic Employment For Students With First Class – FUDMA
By Imrana Abdullahi, Kaduna. The Federal University Dutsin-Ma in Katsina State (FUDMA), says the school’s Senate has approved automatic employment for its students that graduate with First class honours Degree. The Vice Chancellor (VC) of the University, Prof. Armaya’u Hamisu-Bichi disclosed this during the FUDMA 11th matriculation ceremony on Monday …
Read More »ALLAH YA YI WA NASIRU ILALLA RASUWA
BAYANAN da muke samu daga Jihar katsina na cewa Allah ya yi wa Shaikh Nasiru Sama’ila Ilalla Rasuwa sakamakon hadarin mota da ya rutsa da shi a hanyar Katsina. Shaikh Nasiru Sama’ila da aka fi Sani na Nasiru Ilalla shahararren Malamin addinin Islama ne da ya yi shura aka …
Read More »kaduna concerned citizens Want government to enact a laws good punishment on phone snatchers, /killer’s
Kaduna State is seeing emergence of youth restiveness in recent times, such has result of some factors that could be associated with unemployment, illiteracy, peer group influence, economic hardship and poverty has an increase the occurrence of such acts of violence and lawlessness among youth groups in the State, resulting …
Read More »ABDUL’AZIZ YARI YA CANCANCI ZAMA SHUGABAN MAJALISAR DATTAWA – Bashir Nafaru
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana tsohon Gwamnan Jihar Zamfara kuma tsohon shugaban kungiyar Gwamnonin Najeriya Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara a matsayin wanda ya cancanci zama shugaban majalisar Dattawan Najeriya. Alhaji Bashir Nafaru ne ya bayyana hakan a lokacin da suke tattaunawa da wakilinmu a wayar Salula. Bashir Nafaru …
Read More »