DAGA IMRANA ABDULLAHI Kwamishinan ma’aikatar ciniki, masana’antu da zuba jari na Jihar Nasarawa, Salihu Ali Enah, ya bayyana cewa sun yi kyakkyawan ingantaccen tsarin maraba da dukkan kamfanoni da masu son zuba Jari a Jihar. Kwamishina Salihu Ali Enah ya bayyana hakan ne a lokacin da yake gabatar da jawabi …
Read More »Asake Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara, Ya Tabbatar Masa Da Hada Kan Jama’a Da Ci Gaban Jiha
Daga Imrana Abdullahi Gabanin zaben Gwamnonin da za a yi a ranar 11 ga watan Maris mai zuwa dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Lebo Honarabul Jonathan Asake ya kai wa mai martaba Sarkin Zazzau wanda shi ne shugaban majalisar Sarakunan Jihar Kaduna Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ziyara a …
Read More »Asake visits Emir of Zazzau, promise to unite, developed the state
Ahead of the March 11 governorship election, the Labour Party candidate for Kaduna State, Hon Jonathan Asake has paid courtesy visit to the emir of Zazzau and chairman of the state’s traditional council, Amb. Ahmed Nuhu Bamalli in his palace. Asake who presented his campaign manifesto to the emir stated …
Read More »Timi Frank Urges USA, Uk, Eu To Prevail On Buhari, INEC Not To Postpone Elections
Former Deputy National Publicity Secretary of the All Progressives Congress (APC), Comrade Timi Frank, on Thursday, called for the intervention of the United States, United Kingdom and European Union to prevent plot to postpone the forthcoming general election. Frank who made this call in a statement in Abuja, said …
Read More »Women have a role to play in the development of society if given the opportunity—–Dr. Maryam Abacha
By Imrana Abdullahi Hajiya (Dr.) Maryam Abacha, the wife of the former Head of State, Late General Sani Abacha, has drawn the attention of society, especially men, to give women the opportunity and freedom to seek for western education, learn skills and work for the development of the …
Read More »AKWAI DIMBIN ARZIKIN MA’ADINAI DA NA JAMA’A A ABUJA
DAGA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga daukacin al’ummar duniya baki daya da su hanzarta zuwa babban birnin tarayya Abuja domin cin dimbin arzikin jama’a da kuma ma’adinai da ke shimfide a babban birnin. Ministan Abuja Alhaji Muhammad Musa Bello ne ya yi wannan kiran lokacin da yake yi wa …
Read More »HUKUMAR HARAJI TA TARA TIRILIYAN GOMA SHA DAYA – SA’ADATU YERO
DAGA IMRANA ABDULLAHI Shugaban hukumar tara kudin haraji na kasa Muhammad Nami ya bayyana cewa hukumar ta tara makudan kudin da suka kai naira tiriliyan Goma da kusan biyu a shekarar da ta gabata, 2022. Hajiya Sa’adatu Yero ce ta bayyana hakan a lokacin da ta wakilcin shugaban hukumar …
Read More »YADDA ZA A MAGANCE MATSALAR CANJIN KUDIN DA AKE CIKI A YANZU – TAFIDAN BIRNIN MAGAJI
..Aba ajent kudi su je Kauyuka su ba Jama’a Daga Imrana Abdullahi Alhaji Hassan Umar Dan Galadima, tsohon Mukaddashin babban Manajan Bankin Polaris ne ya bayyana cewa duk da batun canza kudi abu ne mai kyau da Gwamnati ta fito da shi, amma kuma abu ne da yake tattare da …
Read More »Why Nigerians in Diaspora support Atiku/Okowa – Prof Isa Odidi
From Ibraheem Hamza Muhammad Nigerians in Diaspora believe that Alhaji Atiku Abubakar is the leader who will finally articulate and implement a diaspora policy framework to help capture, harness and channel their expertise and goodwill to the Nigerian homeland. This was disclosed by Professor Isa Odidi of the …
Read More »Zaben 2023: Rundunar NSCDC da “Yan Jarida sunyi taron hadin gyuwa a Zamfara
Hussaini Ibrahim Gusau A ci gaba da shirye-shiryen da hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta gudanar a jihar Zamfara, Kwamandan jihar, karkashin jagorancin Kwamanda Muhammad Bello Muazu ya shirya wani taron hadin gyuwa da kungiyar (NUJ) ta ‘yan jarida a jihar Zamfara ,zasu taka a rahoton zabe …
Read More »