MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Sabon mai bayar da shawara a kan harkokin shari’a na jam’iyyar APC matakin kasa Barista Ahmes El- Marzuk, ya karbi satifiket na tabbatar da zabensa da aka yi. Ya dai karbi wannan sabon satifiket ne daga sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa Alhaji Sanata Abdullahi Adamu a …
Read More »ABUBUWAN DA KE FARUWA SUN SABAWA HANKALI DA TUNANI – HONARABUL YUSUF BALA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana abubuwan da ke faruwa sakamakon matsalolin tsaro da cewa sun sabawa Tunani da hankali. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna honarabul Yusuf Bala Ikara ne ya bayyana hakan a lokacin wata tattaunawa da wakilin mu a Kaduna. Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin tutar jam’iyyar APC …
Read More »APC SENATORIAL ASPIRANT SANUSI RIKIJI DONATES FOODSTUFF TO CONSTITUENTS
The APC aspirant for Zamfara Central Senatorial Zone upcoming by-election and immediate past Speaker of the State House of Assembly, Rt Hon Sanusi Garba Rikiji today handed over to the state APC leadership 2803 assorted bags of Rice and millet as Ramadhan package for onward delivery to his constituents. …
Read More »An yi kira ga al’ummar musulmi su tsaya a kan gaskiya
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana kasashen al’ummar musulmi da cewa sun kasance a cikin jarabawa matuka da gaske don haka a dage da yin addu’o’i a wuraren yin Sallah da sujada da kuma cikin Dare kasancewar halin da ake ciki a yanzu ya fi karfi kowa Malam Ibrahim Rafin Gomo …
Read More »2023: Group Warns Blackmailers Over Campaign Of Calumny Against Emefiele
By; CHIKA GODWIN ABUJA A Pro-All Progressives Congress (APC) on the platform of the Emefiele Solidarity Vanguard (ESV) has warned against campaign of calumny against the governor of the Central Bank of Nigeria (CBN) Dr. Godwin Emefiele. The APC group said the CBN governor will win presidential election …
Read More »ZAMFARA APC CONGRATULATES MUSLIMS FOR WITNESSING THE 2022 HOLY MONTH OF RAMADAN
….. URGES FOR MORE PRAYERS TO SUSTAIN THE PEACE ACHIEVED The Chairman, All Progressives Congress APC, Zamfara State, Hon. Tukur Umar Danfulani has congratulated the Muslim Umma especially in the state for witnessing yet another Holy Month of Ramadhan for the year 2022. In a statement Signes …
Read More »Ramadan: Nigerian Christian clerics felicitate with Muslims world -wide, stress need for ceaseless prayers to end insecurity .
As Muslims round the world commence 30 days of Ramadan fast ,Top Nigerian Christian clerics felicitate with Muslims world wide and stressed the need for ceaseless prayers for peace and stability in the country, Pastor Yohanna Buru, the general overseer of Christ evangelical and life intervention church kaduna, makes the …
Read More »Zulum starts Ramadan from Mafa; shares N76m cash, food to 15,327 persons
… Visits Hospital Governor Babagana Umara Zulum, on Saturday, began the Ramadan fast in his hometown, Mafa, in Borno State, where he spent Friday night and flagged off the spiritual exercise. Mafa is headquarter of Mafa Local Government Area in the central part of the state. The governor supervised …
Read More »AN GA WATAN AZUMI A NAJERIYA – SARKIN MUSULMI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Bayanan da muke samu daga fadar Mai alfarma Sarkin musulmi Alhaji Sa’adu Abubakar III, ya tabbatar da ganin watan Ramadana mai alfarma a Najeriya. Wanda hakan ya tabbatar da cewa a gobe ne daya ga watan Ramadana don haka a gobe za a tashi da Azumi kenan. …
Read More »PDP TRYING TO PROFIT FROM A NATIONAL TRAGEDY
While our nation is in deep mourning over recent terrorist train attack and other acts of violence perpetrated by avowed enemies of our nation, the Peoples Democratic Party (PDP) has sought to profit from our collective grief and tragedy in its desperate quest to seize power and plunge our …
Read More »