Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Kontagora na cewa Allah ya yi wa Sarkin Kontagora Alhaji Sa’idu Na – Maska rasuwa Kamar dai yadda zaku iya gani a wannan labarin hoton marigayin ne. Da haka muke addu’ar Allah ya gafarta masa ya albarkaci abin da ya bari.
Read More »Sai Mun Ga Bayan Ta’addanci A Jihar Zamfara – Matawalle
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Dokta Muhammad Bello Matawallen Maradun ya bayyana cewa ya na nan a cikin Jihar Zamfara tare da sauran al’umma a kokarin ganin an magance aikin yan Ta’adda da ayyukansu baki daya don haka kowa ya kara hakuri aikin da ake yi nasara ce …
Read More »Mutanen Funtuwa Sun Gamsu Da Daukewar Layin MTN
Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar da ke zaune a karamar hukumar Funtuwa cikin Jihar Katsina sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda Gwamnatin tarayya karkashin Muhammadu Buhari ke kokarin kawar da yan ta’addan da ke addabar jama’a. A wani binciken jin ra’ayin jama’a da wakilin mu ya gudanar a garin na …
Read More »No telecoms shutdown in Kaduna State
The Kaduna State Government has no plans to shutdown telecoms services. It has not made such a decision, neither has it announced any such plans. The Kaduna State Government did not reach out to any federal agency to request a telecoms shutdown, and it has not in any way …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Yayan Wani Mai Unguwar Sabuwar Kasa Guda 4
Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda mutanen garin suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigan sun kai hari a garin Sabuwar kasa ne da ke karamar hukumar Kafur da sanyin safiyar ranar Litinin sun kuma yi awon gaba da iyalan Alhaji Hamza Umar, Sato sun ta fi da yayansa guda hudu. …
Read More »Yan bindiga Na Neman Miliyan 30 Su Saki Kanwar Dan majalisa Tafoki
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Katsina, musamman daga garin Tafoki na cewa yan bindigar da suka sace Kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Katsina Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki su na neman a ba su kudin fansa na naira miliyan Talatin (30,000 000) kafin su sake ta. …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Kanwar Mataimakin Shigaban Majalisar Dokokin Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu yan bindigar da sula kai Hari garin Tafoki a karamar hukumar Faskari cikin Jihar Katsina sun sace kanwar mataimakin shugaban majalisar dokokin Jihar Injiniya Shehu Dalhatu Tafoki. Wadda aka sacen dai mai suna Asma’u Dalhatu, an sace ta ne da sanyin safiyar ranar Lahadi. …
Read More »Muna Bukatar Gwamnati Ta Kara Daukar Matakan Hana Yara Tuki – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I, ta kara himma wajen daukar matakan da suka dace domin daukar tsatstsauran matakin da ya dace ga masu ba kananan yara tukin Babura masu kafa uku. Kwamared Mahadi Lawal shugaban kungiyar masu …
Read More »Zulum in Sudan as Borno, Arab Bank Partner on Wheat, Gum Arabic Export
Borno State Governor, Professor Babagana Zulum, was yesterday at the headquarters of Arab Bank for Economic Development in Africa (BADEA) in Khartoum, Sudan, following which partnership was potentially reached for the bank and Borno to partner on exporting wheat and gum arabic produced by farmers in Borno. Zulum was …
Read More »Yan bindiga Sun Sace Matar Dan Majalisa Da Yayansa Biyu
Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu mutane da ake zargin cewa yan bindiga ne masu satar mutane sun kai hari garin Kurami da ke karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina da misalin karfe 8: 30 na daren ranar jiya Asabar. Bayanan da muke samu na cewa yan bindigar sun sace uwargidan dan …
Read More »