Mustapha Imrana Abdullahi ….Bayan Gwamnati Sai Kamfanin Dangote Rukunin kamfanonin Dangote ya bayar da gagarumar gudunmawarsa wajen ci gaban tarayyar Nijeriya sakamakon bunkasa tattalin arzikin kasar da kuma samar da aikin yi ga dimbin jama’a. Alhaji Ahmed Hashim ne ya bayyana hakan lokacin da ya wakilci babban Daraktan kamfanonin rukunin …
Read More »We Are Highest Employers Of Labour After Gov’t, Says Dangote
From Our Correspondent In Kaduna The Dangote group of companies has contributed a greater part of the nation’s Gross Domestic Product (GDP) as well as employing the highest number of workforce in the country, Alhaji Ahmed Hashim. Alhaji Ahmed Hashim who represented the General Executive Director …
Read More »Kungiyar Kwadago, Yan Najeriya Sun Yaba Wa Ahmad Musa Dan Giwa
Mustapha Imrana Abdullahi Yayan kungiyar Kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna tare da daukacin yan Najeriya sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda shugaban Bankin bayar da lamunin gina wa, gyaran gidaje na kasa mazayyani Ahmad Musa Dan Giwa saboda ci gaban da ya kawo ma kasa. Shugabannin kungiyar kwadagon …
Read More »In Damboa: Zulum shares food, N125.5m cash to 40,000 families
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Tuesday shared food items and N125.5m cash to over 40,000 families in Damboa, headquarters of Damboa Local Government in the southern part of the State. The Governor’s visit came two days after the dreaded insurgents made an attempt to infiltrate the town. …
Read More »On Zulum’s Invitation, Women Affairs minister Commissions Remodeled Chibok School where Girls were Kidnapped in 2014
… Chibok Gets 200 Resettlement Houses, New Lodge Minister of Women Affairs, Pauline Tallen, was today, (Monday), in Chibok, on the invitation of Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum, where she commissioned Government Secondary School, Chibok, where over 200 schoolgirls were abducted by Boko Haram on …
Read More »A Rika Amfani Da Kasuwar Duniya Ta Zama Sati Sati – Ahmad Dangiwa
Imrana Abdullahi Shugaban Bankin bayar da lamunin gini, gyaran Gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Ahmad Musa Dangiwa, ya yi kira ga hukumar da ke kula da kasuwar duniyar kasa da kasa ta Kaduna (KADCCIMA) da su duba yuwuwar yin amfani da wani bangare na kasuwar domin samun kudin shiga madadin …
Read More »Bankin Nexim Ne Kan Gaba Wajen Tattalin Arzikin Nijeriya – Nicholas
Imrana Absullahi Nicholas Mshelia, wani masani ne mai aikin bayar da shawara da kuma fitar da kaya kasashen waje da ya yanzu yake fitar da Kahon shanu zuwa kasashen waje ya bayyana Bankin Nexim a matsayin wanda ke kan gaba wajen bunkasa tattalin arzikin Nijeriya. …
Read More »Najeriya Na Bukatar Kowa Ya Bada Gudunmawarsa – Bafarawa
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Dokta Attahiru Dalhatu Bafarwa, ya bayyana Najeriya a matsayin kasar da ke bukatar kowa ya bayar da gudunmawarsa da nufin dai- daita al’amura baki daya. Alhaji Dokta Attahiru Dalhatu Bafarwa ya bayyana hakan ne a cikin wata takardar da aka rabawa manema labarai …
Read More »Borno: Zulum appoints Mahmud, Lawolom, others for Boards of BOSIEC, Audit Service Commission
Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum has reconstituted the board of Borno State Independent Electoral Commission, BOSIEC, with Lawan Maina Mahmud as Chairman, for first term in office. Special Adviser on Public Relations and Strategy, Malam Isa Gusau who announced the appointment on Saturday, said Zulum reconstituted …
Read More »Zulum wins Blueprint Newspapers’ highest award, emerges Nigeria’s “Person of the Year”
… Zulum’s awards now 13 in two years Blueprint Newspapers, one of Nigeria’s news organizations with more than 10 years experience, has on Thursday, declared Borno Governor, Professor Babagana Umara Zulum, as Nigeria’s “Person of the Year” 2020. That category was the newspapers’ highest routinized awards as it combines …
Read More »