ZIYARAN NEMAN ALBARKA IYAYEN KASA maigirma shugaban kungiyar kwallon kafa mallakin jihar Bauchi Wikki tourist FC Alh Balarabe Douglass tare da sauran Yan majalisun sa da Kuma Yan Wasa suka Kai ziyara domin neman albarka wa maimartaba sarkin Bauchi Alh Dokta Rulwanu Sulaiman Adama. A nasa …
Read More »Masari, Ganduje sun kawo ziyara ta’azziya ga Gwamnan jahar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal.
Gwamnonin jihohin Katsina, Aminu Bello Masari da na Kano Abdullahi Ganduje sun ziyarce Gwamnan jahar Sokoto da maraicen yau a Sokoto don gabatar da sakonni gwamnati da al’ummar jihohin su dangane da kisan gilla da aka yiwa wasu matafiya a garin Sabon Birni da sauran haren haren ta’addanci da …
Read More »Just INN: Bandits Killed House Of Assembly Member In Kaduna
Speaker of the Kaduna State House of Assembly, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has described as devastating, the death of Hon Lirwanu Aminu Gadagau member representing Giwa West at the Kaduna State House of Assembly. This was contained in a statement signed by his SA Media and Publicity, Honourable Ibrahim …
Read More »A BIG POLITICAL BLOW FOR EX-GOVERNOR YARI AGAIN AS ANOTHER COMMISSIONER SHIFTS LOYALITY TO MATAWALLE
Former Commissioner of water resources in the state, Honourable Abdulkakir Ahmad Tsafe has shifted his loyality from ex-governor Yari’s Camp to Governor Matawalle’s political dragnet in Zamfara. The former water resources commissioner made a formal declaration today at state APC Secretariat, Sokoto bye-pass road, Gusau when he visited the …
Read More »Yan bindiga: Gwamna Matawalle Ya Nemi Taimakon Jamhuriyar Nijar Domin Tsare Kan Iyakoki
Mustapha Imrana Abdullahi ….Ya yi alkawarin taimakawa da ababen hawa domin yin sintirin hadin Gwiwa Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya yi kira a game da samun hadin kai tsakanin Nijeriya da Nijar domin kawo karshen duk wani ayyukan yan Ta’adda tsakanin kasashen biyu. Gwamna Matawalle ya yi wannan …
Read More »Senator Abu Ibrahim Bai Yi Taro Da Dattawan Arewa Domin Asiwaju Bola Tinubu Ba
Mustapha Imrana Abdullahi A wani rubutun da ake yadawa da bashi da tushen wanda ya rubuta shi kuma babu wanda ya Sanya masa hannu da ke tabbatar da cewa labarin karya ne ake yadawa a kafar Sada zumunta da WhatsApp, da ake yada cewa wai Sanata …
Read More »ASSOCIATIONS EXPRESS SATISFACTION IN APC SPREAD IN ZAMFARA
Thousands of the All Progressives Congress (APC) loyalists drawn from various associations today besieged the State’s Party Secretariat along Sokoto by-pass road, Gusau to ram in their unalloyed allegiance to the new leadership of the party under Honourable Tukur Umar Danfulani. In a statement Signed by Yusuf Idris …
Read More »Tambuwal Meets PMB, Seeks Declaration of State of Emergency In Terrorists’ Enclaves
Pursuant to the provisions of the 1999 Constitution and to further give effect to the process of proclaiming bandits as terrorists by the President, Gov. Aminu Waziri Tambuwal of Sokoto state a while ago called on President Muhammadu Buhari to declare a full scale state of emergency in …
Read More »Gov Matawalle seeks Niger Republic support in border patrol against bandits
– Promised to donates vehicles for joint security patrol against bandits movement Governor Bello Mohammed Matawalle of Zamfara state has called for collaborative efforts between Nigeria and Niger Republic to end all forms of banditry within the two countries. Matawalle made the call after meeting …
Read More »FORMER YARI COMMISSIONER KABIRU SAHABI LIMAN KAURA DUMPS YARI FOR MATAWALLE
Former Commissioner of Budget and Economic Planning under the administration of Abdulaziz Yari Abubakar, Honourable Kabiru Sahabi Liman Kaura has dumped his former Boss and joined the growing political train of Governor Bello Mohammed today. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State …
Read More »