SOKAPU donates relief materials to IDPs of renewed attacks in Zangon Kataf Following renewed attacks in parts of Zango Kataf Local Government Area of Kaduna state, about two thousand five hundred internally displaced persons are currently taking refuge at the Mercy Camp in Zonkwa. The victims mostly women, …
Read More »Exclusive: North Central To Clinch APC Presidential Ticket in 2023
Exclusive: North Central To Clinch APC Presidential Ticket in 2023 The ruling All Progressives Congress might be looking at the North Central geo-political zone ahead of the 2023 presidential election, our medium can authoritatively report. Despite the presidential election being some 38 months away, political fireworks are beginning …
Read More »Lull at Illela border in spite of border reopening
Lull at Illela border in spite of border reopening From Our Special Correspondent in Sokoto There was a lull of activities at the Illela border control post, in Sokoto State, in spite of the reopening of four land borders since Thursday. President Muhammadu Buhari had since last Thursday directed …
Read More »Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I
Masu Matakin Albashi Kasa Da 14 Su Yi Aiki Daga Gida – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I ta bayar da sanarwar cewa dukkan wani da yake kasa da matakin Albashi na 14 su ci gaba da yin aiki daga gidajensu …
Read More »Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life
Gwamnan Jihar Akwa Ibom Ya Bayar Da Umarnin Yin Binciken Abin Da Ya Faru A Makarantar Deeper Life Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin korafe korafen da wadansu iyayen yara suka yi game da abin da ya samu dansu dalibi a makarantar kwalejin Deeper Life da ke Uyo. Gwamnan Jihar ya …
Read More »An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna
An Yi Zanga Zangar Wutar Lantarki A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Mazauna rukunin gidaje na Ministerial Pilot da ke Milenium city cikin garin Kaduna sun fito kwansu da kwarkwata domin yin Zanga zangar cika masu kudin wutar da kamfanin raba wutar lantarki yake yi masu. Su dai wadannan mutane …
Read More »Za A Fara Karbar Kudin Ajiyar Aikin Hajji A Ranar Litinin – Hannatu Zailani
Za A Fara Karbar Kudin Ajiyar Aikin Hajji A Ranar Litinin – Hannatu Zailani Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar kula da aikin Hajji ta Jihar Kaduna karkashin jagorancin Hajiya Hannatu Zailani ta bayyana cewa daga ranar Litinin mai zuwa hukumar za ta fara karbar kudin ajiyar aikin Hajjin bana, wato na …
Read More »Wamakko mourns ex-Gov Faruk, says death, colossal loss to Nigeria
Wamakko mourns ex-Gov Faruk, says death, colossa loss to Nigeria Press Release The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has described the death of the pioneer Military Governor of the defunct North Western State, retired Police …
Read More »NA KEBE KAINA – Inji Gwamna Jihar Sakkwato
NA KEBE KAINA….Gwamnan Jahar Sakkwato, Alahaji Aminu Waziri Tambuwal (CFR, Mutawallen Sokoto) A lokacin tafiye-tafiyen aiki da na yi a cikin ‘yan kwanakkin nan, na yi mu’amular aiki ta qut-da-qut da wasu manyan mutane wadanda gwajin da aka gudanar ya nuna sun harbu da cutar Korona (Covid-19) a saboda haka …
Read More »An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari
An Saki Dukkan Daliban Makarantar Kankara – Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa an saki baki dayan Daliban da aka kwashe daga makarantar sakandare ta garin Kankara cikin Jihar Katsina. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne a cikin wata tattaunawa da ya …
Read More »