Late Balarabe Musa, a dogged , rare, Democrat, Patriot, Nationalist, says Wamakko The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption,Senator Aliyu Magatakarda Wamakko, has described the late second Republic Governor of the old Kaduna State, Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, as a dogged …
Read More »Sarkin Zazzau Na 19 Nada Kyakkyawan Nufi, Tunani Ga Masarautar Zazzau
Sarkin Zazzau Na 19 Nada Kyakkyawan Nufi, Tunani Ga Masarautar Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Dan Majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Karamar hukumar Zariya Honarabul Dokta Abbas Tajuddeen (T J) ya bayyana sabon mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli da cewa mutum ne mai kyakkyawar manufa ga masarautar …
Read More »Allah Ya Yi Wa Alhaji Balarabe Musa Rasuwa
Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu a halin yanzu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, ya rasu. Bayanin rasuwar tasa ya fito daga tsohon ssnatan yankin Kaduna ta tsakiya kwamared Shehu Sani da ya rubuta sanarwar mutuwar a shafinsa na tuwita …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE LAUNCHES N-PASS PROGRAMME FOR 1 MILLION BENEFICIARIES
GOVERNOR MATAWALLE LAUNCHES N-PASS PROGRAMME FOR 1 MILLION BENEFICIARIES. His Excellency Zamfara State Executive Governor Hon Dr. Bello Mohammed MON (Matawallen Maradun) today launched the Nigeria Poverty Alleviation Stipend empowerment programme meant for one million poor people in the state. The N-PAS scheme which is a United …
Read More »Allah Ya Yi Wa Dan Iyan Zazzau Yusuf Ladan Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Dan Iyan Zazzau Yusuf Ladan Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Allah Ya Yi Wa Alhaji Yusuf Ladan Dan Iyan Zazzau rasuwa, ya rasu ne bayan yar gajeruwar rashin lafiya ya rasu ne da safiyar yau Talata a gidansa da ke layin Maiduguri cikin garin Kaduna. Mai shekaru …
Read More »Wamakko sponsors 45 indigent undergraduate students to Lead City Varsity, Ibadan
Wamakko sponsors 45 indigent undergraduate students to Lead City Varsity, Ibadan The Chairman of the Senate Committee on Defence and Deputy Chairman, Senate Committee on Anti Corruption, Senator Aliyu Magatakarda Wamakko has again sponsored fourty five indigent undergraduate students at the Lead City University, Ibadan, Oyo State . The lucky …
Read More »Dalilin Da Yasa Na Zabi Bamalli Sarkin Zazzau – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana nadin sabon Sarkin Zazzau Jakada Ahmad Nuhu Bamalli a matsayin sarki na 19 daga tsatson Fulani an yi ne domin Gwamnati ta gyara irin abin da turawan mulkin mallaka suka yi na rashin adalci. Gwamnan …
Read More »Gobe Za A Ba Sarkin Zazzau Sandar Mulki
Ana Gayyatar Daukacin Jama’a Da Su Halarci Nadin Sabon Sarkin Zazzau Mustapha Imrana Abdullahi Babban kwamitin shirye shiryen baiwa Sabon Sarkin Zazzau mai martaba Jakada Nuhu Bamalli na 19, Sandar mulki karkashin jagorancin kwamishina ma’aikatar kananan hukumomi da masarautun gargajiya Alhaji Jafaru Sani, na gayyatar daukacin al’umma da su halarci …
Read More »Senate President, Senate Leader, Wamakko, Ministers,others, attend wedding of Aliero’s son, Yarima’s daughter
Press Release Senate President, Dr Ahmad Ibrahim Lawan, Senate Majority Leader , Dr Abdullahi Yahayya, Senators Aliyu Magatakarda Wamakko., Dr Ibrahim Gobir, Danbaba Damboa and Bala Ibn Na’Allah, were among thousands of well wishers who stormed Sokoto city, on Saturday, to witness the wedding Fatiha of the Son of …
Read More »An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta
An Yi Kira Ga Gwamnati Ta Sauke Nauyin Da Ke Kanta Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar Gan Allah Fulani Develipment Association Of Nigeria ( GAFDAN) Alhaji Sale Bayeri, Bauran Wase ya yi kira Gwamnatin tarayyar Nijeriya da daukacin Jihohi baki daya da su sauke nauyin da ke wuyansu game da …
Read More »