Sakamakon Matsalar kamuwar da mutane ke yi da cutar Covid- 19 da ake kira Korona yasa Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayar da umarnin rufe fadar mai martaba Sarkin Daura. Aminu Masari ya bayyana wa manema labarai a Katsina cewa an dauki samfurin Jinin mutane sama da …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kama Matasa Da Almajirai 108 Suna Kokarin Shiga Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin ganin jama’a sun kula da dokar hana tafiya daga wata Jiha zuwa wata domin gudun kada a yada cutar Covid- 19 da aka fi Sani da Korona bairus, Kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya samu nasarar …
Read More »COVID-19: Concerned Citizen urges Nigerians to be their brother’s keeper
A Concerned Citizen, Alhaji Zayyanu Aliyu, has urged wealthy Nigerians to urgently come to the aid of their less privileged fellow citizens , by assisting them with myriad types of palliatives. According to him, it is unbecoming, unpattirotic and unsympathetic to keep be docile and inactive, while majority of Nigerians …
Read More »An Shawarci Yan Nijeriya Su Zama Masu Kaunar Yan Uwansu
Imrana Abdullahi Wani mai kishin kasa da taimakon Al’umma a tarayyar Nijeriya, Alhaji Zayyanu Aliyu, ya shawarci mawadata da suke da Kumbar Susa da su hanzarta taimakawa marasa karfi da ke cikin Al’umma, da irin kayayyakin abinci da na amfanin yau da kullum. Kamar yadda ya bayyana cewa ba wani …
Read More »Katsina State Has 75 Confirmed Cases Of Covid – 19 – Masari
Governor Aminu Bello Masari has announced that Katsina state now has 75 confirmed cases of Covid-19 in the state. Alhaji Aminu Bello Masari made this known to newsmen this Monday at government house, katsina. He said out of the number, 6 have been discharged from the isolation centre at federal …
Read More »Dangote Ya Tallafawa Jihar Kano Da Motar Gwajin Marasa Lafiya
Shahararren dannkasuwa Alhaji Aliko Dangote ya tallafawa Gwamnatin Jihar Kano da motar Gwaje gwajen marasa lafiya ta tafi da gidanka da ke da karfin duba mutane dari 400 a kowace rana. Da wannan motocin za a samu yi wa jama’a aikin Gwaji cikin sauki a Jihar Kano. Indai ba a …
Read More »Kungiyar Kwadago Ta Bukaci A Biya Ma’aikata Hakkinsu
Shugaban Kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman, ya yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i, da ta biya ma’aikatan kananan hukumomi dubu 21 da Malaman makaranta da aka sallama daga aiki harkokinsu. Kwamared Ayuba Suleiman, ya yi wannan …
Read More »Yan Kasuwa A Kaduna Suna Kwashe Kayansu
Sakamakon irin yadda duniya ke fama da batun Covid -19 da ake kira da Korona, lamarin da yasa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kulle kasuwanni da suka hada da babbar kasuwar kaduna wato Kasuwar Shaikh Abubakar Gumi da ke cikin garin kaduna. Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin kaduna ya …
Read More »NASFAT Distributes Food Items To Thousand Of Kaduna Residents
Following the enforcement on the use of face masks in Kaduna state, necessitated by the need to curtail Coronavirus pandemic, Nasrul-Lahi-L-Fatih Society (NASFAT), Kaduna Branch has distributed over a thousand of the item to Kaduna residents to curtail the spread of the deadly disease. While distributing the face masks to …
Read More »An Sake Samun Mutane 14 Da Suka Kamu Da Cutar Korona A Kaduna
Imrana Abdullahi A wani taron da babban kakkarfan kwamitin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin kula da lamarin Korona bairus a Jihar, an tabbatar da bayar da rahoton karin mutane 14 da suka kamu da cutar. Kamar yadda rahoton ya bayyana cewa an samu karin ne daga cikin almajiran …
Read More »