IMRANA ABDULLAHI Alhaji Musa Haro Dan Madamin Daura Hakimin Dumurkul, ya jaddada kiran da yake yi wa al’umma a koda yaushe su rika amincewa da Kaddara a duk lokacin da aka yi zabe. Alhaji Musa Haro, ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake gabatar da jawabinsa a wajen …
Read More »Plateau 2023: Crisis Hits APC, Elders Warn Against Forwarding Nentawe’s Name To INEC
Insist primaries remain biggest fraud A group, comprised of some foundational members of the ruling All Progressives Congress (APC) on the aiges of Progressives Foundation Movement (PFM) has urged the national leadership of the party not to forward the name of Dr. Nentawe Yilwatda Goshwe as 2023 party’s …
Read More »Return To Ruling Party, No Future In NNPP, APC Tells Kwankwaso
says Peter Obi enjoying social media frenzy only Former Kano State Governor, Rabiu Musa Kwankwaso, has been asked to return to the ruling All Progressives Congress (APC) where he built and has great future to become president. The Presidential candidate of the New Nigeria Peoples Party (NNPP) has …
Read More »APC MU HADA KAI DOMIN SAMUN NASARA – ABDULLAHI SHEME
IMRANA ABDULLAHI Wani jogo a jam’iyyar APC daga karamar hukumar Faskari a Jihar Katsina Alhaji Abdullahi Haruna Sheme da ake yi wa lakabi da ” go free” ya yi kira ga daukacin yayan jam’iyyar da su hada kai domin samun nasarar lashe zaben shekarar 2023 mai zuwa. Abdullahi Haruna Sheme …
Read More »APC CONTINUES TO WHIP OUT ALL DIFFERENCES IN ZAMFARA, MEETS LEGISLATORS
Chairman of Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC, Hon Tukur Umar Danfulani has again pledges to whip out all known and unknown differences among members throughout the state. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to …
Read More »ZAMFARA APC CONGRATULATES TINUBU AS THE ICON OF HOPE
The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to heartily congratulate His Excellency Bola Ahmed Tinubu over his overwhelming success at today’s Special Convention and subsequent unchallengeable emergence as the party’s Flagbearer in the 2023 Presidential Election. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …
Read More »ASIWAJU BOLA TINUBU NE YA KASHE ZABEN DA KURI’U 1271
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar APC a tarayyar Najeriya ta bayyana sakamakon zaben da kowane dan takara ya samu daga cikin yan takara Goma 14 da suka tsaya neman jam’iyyar ta tsayar da su takarar shugaban kasa. Asiwaju Ahmad Bola Tinubu – 1271 Ahmad Lawal – 152 Rotimi Ameachi – …
Read More »AN GARGADI MASU KOKARIN MATSAWA MASU ZABEN DAN TAKARA
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Kwamitin shirya zaben dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC takarar shugaban kasa a tarayyar Najeriya sun bayyana gargadi karara ga masu kokarin matsawa masu zaben dan takara su rubuta sunan da suke bukata sabanin irin tanaje tanajen zaben ya tanadar. A lokacin da aka fara gudanar …
Read More »YAN TAKARA 14 ZA SU FAFATA A ZABEN DAN TAKARAR SHIGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Jagororin kwamitin shirya zaben dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC domin tsayawa zaben shekarar 2023 sun bayyana cewa ya zuwa yanzu yan takara Goma sha hudu ne 14 za su fafata a zaben. Bayan da aka samu yawan yan takara mutum Tara da suka bayyana janyewarsu …
Read More »YAN TAKARA 23 ZA SU FAFATA A ZABEN FITAR DA SHUGABAN KASA A APC
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana wa duniya tare da dimbin jama’ar da suka halarci babban taron fitar da dan takarar da zai tsayawa jam’iyyar APC talarar shigaban kass cewa yan takara 23 ne za su fafata a zaben fitar da Gwanin. Gwamnan Jihar Kebbi Abibakar Atiku Bagudu ne ya bayyana …
Read More »