An Yi Wa Shugaba Muhammadu Buhari Rigakafin Korona Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari da mataimakinsa Yemi Osinbajo dukkansu an yi masu allurar rigakafin cutar Korona mai nau’in 1A da B. Babban mai duba lafiyar shugaban kasa Buhari Dokta Suhayb Rafindadi Sanusi ne ya yi wa shugaban allurar …
Read More »Zulum returns to Dikwa after second attack, joins Friday prayers, tells residents Buhari has given assurance
Zulum returns to Dikwa after second attack, joins Friday prayers, tells residents Buhari has given assurance Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Friday returned to Dikwa to meet citizens and assess destructions caused by Monday’s attack by Boko Haram on the township. Zulum saw destructions by …
Read More »Zulum leads Borno, Yobe elders to meet Buhari
Zulum leads Borno, Yobe elders to meet Buhari Borno State Governor, Prof. Babagana Umara Zulum on Tuesday led a high delegation of elders and stakeholders from Borno and Yobe States to a meeting with President Muhammadu Buhari at the Presidential Villa. The delegation had Governor …
Read More »Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kaddamar Da Yin Rajistar Yan Jam’iyyar APC
Shugaba Muhammadu Buhari Ya Kaddamar Da Yin Rajistar Yan Jam’iyyar APC Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari ya kaddamar da fara sabunta katin zama dan jam’iyyar APC a garin Daura. A lokacin da shugaban kasar ya je domin sabunta wannan katin nasa na dan jam’iyyar APC, Gwamnan Jihar …
Read More »Northern Christians Disown Bishop Hassan Kukah Over Statements On Buhari’s Administration
Breaking News….. Northern Christians Disown Bishop Hassan Kukah Over Statements On Buhari’s Administration The Northern Christians Forum of Nigeria (NCFN) has distanced itself from statements credited to Bishop Matthew Hassan Kukah of the Catholic Diocese of Sokoto criticising President Muhammadu Buhari’s administration. The group, in a statement signed by its …
Read More »Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a
Mun So Buhari Yaje Majalisa Domin Amsa Dukkan Tambayar Da Za Su Yi Masa – Jama’a Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda matsalar tsaro a tarayyar Nijeriya ke neman zamowa karfen kafa yasa tun bayan da aka yi wa wadansu masu aikin yankan Shinkafa a Jihar Borno da ke arewa maso …
Read More »A’isha Buhari Ta Goyi Bayan Masu Zanga Zanga
Uwar Gidan shugaban ƙasa, Hajiya Aisha Buhari ta bayyana goyon bayanta ga masu zanga-zangar neman a ceci rayuwar jama’a ta fuskar tsaro. Aisha Buhari ta buɗe wani sabon gangami a shafinta na Tuwita inda tayi kira ga #AchechiJamaa tuni dai mutane suka soma yaba mata akan yadda ta fito fili …
Read More »Saboda Zato Muka Goyi Bayan Buhari – Rufa’I Sani Hanga
Sanata Rufa’I Sani Hanga tsohon shugaban Jam’iyyar CPC na tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa zato ne kawai yasa suka shiga hidimar shugaba Muhammadu Buhari na tsawon shekaru da dama. Rufa’I Sani Hanga ya bayyana cewa shi da kansa na narkar da dukiyarsa da suka hada da sayar da gidansa ya …
Read More »Da Gaskiyar A’isha Buhari
Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda muke karantawa a wadansu jaridun yanar Gizo da kuma shafukan jama’a da dama na dandalin Sada zumunta cewa an ji harbi a wani wuri a fadar shugaban tarayyar Nijeriya, har muka karanta cewa fadar na fadin cewa abin da ya faru ba wani babban lamari …
Read More »Batun Nadin Ibrahim Gambari Ban San Maganar Ba – Garba Shehu
Imrana Abdullahi Biyo bayan irin yadda ake ta yayatawa a kafafen Sada zumunta cewa wai shugaba Muhammadu Buhari na tarayyar Nijeriya ya nada Furofesa Ibrahim Gambari a matsayin shugaban ma’aikatan Ofishinsa. Hakan ta sa aka tuntubi mai magana da yawun shugaban kasar Malam Garba Shehu inda manema labarai suka aika …
Read More »