By; Imrana Abdullahi Zamfara State Governor Dauda Lawal has donated an 18-seater bus to the association of the Zamfara Retired Permanent Secretaries. The governor presented the bus to the association’s leadership on Wednesday at the government house in Gusau. In a statement by Sulaiman Bala Idris spokesperson to the Zamfara …
Read More »BANDITRY: YARI EXONERATES MATAWALLE, ADVISES DAUDA LAWAL TO CONCENTRATES ON BUILDING ZAMFARA STATE
A former governor of Zamfara State Governor and now Senator representing Zamfara West Senatorial District, Senator Abdul’aziz Yari Abubakar has cautioned Zamfara state Governor Dauda Lawal to stop playing a blame game and unguarded utrances against his predecessor Bello Muhaad Matawalle minister of state at Defence ministry. Senator Yari said …
Read More »Gwamna Dauda Lawal Ya Kaddamar Da Rabon Maginguna, Kayan Kariya Ga Ma’aikatan Lafiya Da Kuma Kayan Agajin Gaggawa Ga Asibitocin Jihar
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon magunguna masu muhimmanci, kayan kariya ga ma’aikatan lafiya (PPE), da kayan agajin gaggawa ga asibitoci a faɗin jihar. An gudanar da taron rabon kayayyakin ne a ranar Alhamis a asibitin kula da cututtuka masu yaɗuwa ta (IDH) da ke Damba, babban …
Read More »GOV. LAWAL DISBURSES OVER N11 BILLION GRANTS FOR GIRLS’ EDUCATION PROJECT IN ZAMFARA
Governor Dauda Lawal has flagged off the disbursement of Small and Medium School Improvement Grants (SIGS) under the Adolescent Girls’ Initiatives for Learning and Empowerment (AGILE) Project in Zamfara State. On Wednesday, the governor distributed award letters to the contractors selected as Technical Service Providers for school renovation and rehabilitation …
Read More »INSECURITY: GOV. LAWAL COMMENDS TROOPS OVER RENEWED ONSLAUGHT AGAINST BANDITS, EXPRESSES SYMPATHY FOR AFFECTED COMMUNITIES
By; Imrana Abdullahi, Kaduna Governor Dauda Lawal has commended the Joint Task Force for the renewed large-scale onslaught against bandits in Zamfara State. The military deployed more troops to Zamfara last weekend in its efforts to thwart the operations of bandits in volatile areas of the state. A statement by …
Read More »Ba Mu Ciwo Bashin Naira Biliyan 14.26 Ba – Gwamna Dauda Lawal
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciwo bashin kuɗi Naira Biliyan 14.26 ba, sai dai wani ɓangare na bashin Naira Biliyan 20 wanda gwamnatin da ta shuɗe ta ciwo. A wata sanarwa da mai magana da yawun Gwamnan Zamfara, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya bayyana cewa ba …
Read More »Muna Bukatar A Kammala Ayyukan Madatsun Ruwa A Jihar Zamfara – Dauda Lawal
Gwamnan Jihar Zamfara Dauda Lawal ya buƙaci Gwamnatin Tarayya da ta ƙara ƙaimi wajen ɗaukar nauyi tare da kammala ayyukan madatsun ruwa da ake yi a jihar. Gwamnan ya yi kira a ranar Talata yayin ziyarar aiki da ya kai wa Ministan Albarkatun Ruwa da Tsaftar Muhalli, Injiniya Farfesa Joseph …
Read More »Muna Bukatar Karin Sojoji A Jihar Zamfara – Gwamna Dauda Lawal
A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamnan jihar Dauda Lawal ya yi kira da a ƙara yawan sojojin da a ka tura Jihar. A ranar Litinin ɗin nan ne Gwamnan ya ziyarci Babban Hafsan Tsaron Ƙasa, Janar Christopher Gwabin Musa, a Hedikwatar tsaro da ke Abuja. A wata sanarwa …
Read More »An Kaddamar Da Asusun Kula Da Harkokin Tsaro A Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnatin Jihar Zamfara da Gwamna Dokta Dauda Lawal ke yi wa jagorancin na ganin an magance dimbin matsalolin da rashin tsaro ke haifarwa Gwamnatin Jihar, ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal, ta ƙaddamar da ginin amintattun Asusun Kula da Harkokin Tsaro domin daƙile ayyukan ’yan bindiga da …
Read More »An Duba Lafiyar Sama Da Mutum 2,213 A Jihar Zamfara
Daga Imrana Abdullahi A kokarin ganin an inganta shirin kula da lafiyar jama’a Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Sokta Dauda Lawal ta kammala kashi na uku na Shirin Inganta Lafiyar al’umma Kyauta, inda aka duba mutane sama da 2,213. Shirin na musamman da aka fara a watan Yulin bara, …
Read More »
THESHIELD Garkuwa