Shaikh Sani Yahya Jingir, sanannen Malamin addinin Musulunci ne kuma daya daga cikin shugabannin kungiyar Izala reshen Jos assasawar marigayi Malam Sama’ila Idris ya bayyana cewa shi Honarabul Isa Ashiru Kudan ne zabinsa kuma shi zai zaba domin ya zama Gwamnan Jihar Kaduna. Shaikh Sani Yahya Jingir ya bayyana hakan …
Read More »Religious and traditional leader has calls on Nigerian to be calm as INEC is set to announce results .
While calling on aspirants and their followers to accept elections results in good faith for peace and stability in the country In a statement Sigh by sheick Dr Nuraini Ashafa and revren Dr James mobel wuye Directors interfaith mediation center kaduna and made available to newsmen revealed …
Read More »Kamfanin Dangote Na Samar Da Damar Zuba Jari Da Yawa A Afirka
…Kamfanin Dangote Ya Samu Lambar Karramawa A Kasuwar Duniya Ta Kaduna KATAFAREN Kamfanin Dangote da ya mamaye daukacin Nahiyar Afirka ya shahara wajen kokarin sama wa dimbin jama’a damar zuba jari a fannonin kasuwanci da kuma ayyukan taimakawa rayuwar jama’ar duniya baki daya. Wannan shi ne ainihin …
Read More »JAM’IYYAR LEBO ZA TA KADDAMAR DA NEMAN ZABE A RANAR 6 GA WATAN FABRAIRU
…Za Mu Kaddamar Da Yakin Neman Zaben Kananan Hukumomi A Sabon Gari DAGA IMRANA ABDULLAHI Jam’iyyar Lebo ta kasa reshen Jihar Kaduna ta bayyana cewa za su kaddamar da Yakin neman zaben kananan hukumomi a ranar Litinin 6 ga watan Fabrairu domin shiga sako da dukkan lungunan Jihar Kaduna su …
Read More »MATASA SU GUJEWA BANGAR SIYASA – ALIYU YA’U DOGARA GA ALLAH
DAGA IMRANA ABDULLAHI Alhaji Aliyu Ya’u Dogara ga Allah fitaccen dan kasuwa ne da ke Kaduna ya yi kira ga daukacin matasa da su gujewa duk wani da zai Jefa su a cikin Bangar siyasa. Aliyu Ya’u Dogara ga Allah ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake tattaunawa …
Read More »Za Mu Kafa Gwamnatin Al’umma Da Taimakon Kasa – Jonathan Asake
Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Jonathan Asake ya bayyana cewa sun kammala shiri tsaf domin kafa Gwamnatin da za ta rungumi kowa da kowa a Jihar Kaduna baki daya. Jonathan Asake ya bayyana hakan ne a wajen babban taron kaddamar da yan kwamitin Yakin neman zabensa da …
Read More »ZA MU KAFA GWAMNATI TA JAMA’A BAKI DAYA – SANATA UBA SANI
….Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’I Gida Daya Kawai Yake Da Shi A Kaduna DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Uba Sani, dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna ne karkashin jam’iyyar APC ya yi kira ga daukacin al’umma da a cire duk wani bambancin da ke tsakanin Juna domin Ya dace mu …
Read More »Troops neutralize four bandits in Chikun LGA.
Troops of Operation Forest Sanity neutralized four bandits during clearance operations in identified hideouts around Tsohon Gayan, Chikun LGA. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State and made available to newsmen revealed that. This was conveyed in operational …
Read More »Zamu Dawo Da Batun Tallafin Takin Zamani
…Zamu yi Maganin Matsalar Tsaro Daga Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa sun shirya tsaf domin magance matsalar tsaro da kuma mayar da tallafin Takin Zamani domin samun bunkasa tattalin arzikin kasa baki daya. Honarabul Isa Muhammad Ashiru …
Read More »No attack on Kaduna-Abuja Road
The attention of the Kaduna State Government has been drawn to a widely circulated message raising alarm on an alleged blockade of the Kaduna-Abuja road by bandits. Ina statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner,Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State and made available to news men …
Read More »