Home / Tag Archives: Kaduna (page 11)

Tag Archives: Kaduna

Shugaban NVBF Ya Taya Sabon Shugaban SWAN

Daga Imrana Abdullahi Shugaban hukumar kwallon raga ta Najeriya (NVBF), Injiniya Musa Nimrod ya taya Isaiah Kemje Benjamin murna, bayan ya zama shugaban kungiyar marubuta labaran wasanni ta Najeriya (SWAN). Ya bayyana hakan ne a lokacin da Shugaban kunguyar SWAN tare da rakiyar wasu shugabannin kungiyar na jihar Kaduna suka …

Read More »

Dan Majalisar Kaduna Ya Rasu kwanaki 3 Da Rantsar Da shi

 Daga IMRANA ABDULLAHI Kamar dai yadda jaridar theshieldg.com da ke a yanar Gizo ta wallafa  cewa dan majalisar da ke wakiltar karamar hukumar  Chikun a majalisar dokokin Jihar Kaduna Madami Garba Madami ya rasu kwanaki uku kacal da Rantsar da su a matsayin zababbun yan majalisar da suka lashe zabe …

Read More »

ZAN CIKA ALKAWURAN DA NA DAUKA – GWAMNA UBA SANI

  Daga Imrana Abdullahi     A ci gaba da rangadin fahimtar juna ga kungiyoyin yada labarai a Kaduna, Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar Kaduna, ya tabbatar wa ‘yan jihar kan kudirin Gwamna Uba Sani na cika alkawuran da ke kunshe a cikin littafinsa na “SUSTAIN manifesto”.   …

Read More »