Bandits kill 13, injure 7 in Zangon Kataf, Kauru and Chikun local government areas – 56 houses, 16 motorcycles razed in Kauru LGA Thirteen people have been killed and seven others injured, in a series of attacks across communities in Zangon Kataf, Kauru and Chikun local …
Read More »Atiku Pays Condolence Visit On Comrade Silas Adamu, Offers Appointment, Scholarships To Children
Atiku Pays Condolence Visit On Comrade Silas Adamu, Offers Appointment, Scholarships To Children By Our Reporter Former Vice President, Alhaji Atiku Abubakar has paid a condolence visit on the family of late Comrade Silas Adamu who died alongside his wife and daughter from a ghastly auto accident …
Read More »Shekaru Sama Da Ashirin Babu Wani Abu Na Ci Gaba A Kasar Birnin Gwari – Mai Gwari II
Shekaru Sama Da Ashirin Babu Wani Abu Na Ci Gaba A Kasar Birnin Gwari – Mai Gwari II Mustapha Imrana Abdullahi Mai Martaba Sarkin Birnin Gwari Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari na II ya bayyana cewa shekaru sama da Ashirin da suka gabata babu wani ci gaban da yankin su …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Bayyana Ceto Mutane 10 Daga Hannun Yan bindiga
Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Bayyana Ceto Mutane 10 Daga Hannun Yan bindiga Mustapha Imrana Abdullahi Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ne ya bayyana cewa jami’an tsaron Soja ne suka ceton mutanen Goma da aka dauka daga cikin iyalai biyu na rukunin gidajen ma’aikatan …
Read More »Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’i
Aikin Mu Shi Ne Mu Tabbatar An Yi Aiki Da Doka – El- Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa aikinsu a matsayin Gwamnati shi ne su yi aikin ganin an yi aiki da doka kamar yadda tanaje tanajen dokar ya tanadar. …
Read More »Troops neutralize two bandits in Chikun local government area, rescue four kidnapped victims.
Troops neutralize two bandits in Chikun local government area, rescue four kidnapped victims Troops of Operation Thunder Strike reported that two armed bandits were neutralized at “Five-Thirty” village in Chikun local government area. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, …
Read More »An Sace Yan Makarantar Firamare Da Malamansu A Birnin Gwari
An Sace Yan Makarantar Firamare Da Malamansu A Birnin Gwari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa ta sake samun rahoton sace Yan Makaranta tare da Malamansu a karamar hukumar Birnin Gwari da ke Jihar kaduna. Kamar dai yadda Gwamnatin ta fitar da wani bayanin cewa ta samu …
Read More »Jami’an Tsaro Sun Samu Nasarar Hana Sace Mutane A Ikara Da Igabi
Jami’an Tsaro Sun Samu Nasarar Hana Sace Mutane A Ikara Da Igabi Mustapha Imrana Abdullahi Tsakanin daren jiya Asabar da kuma wayewar gari wadansu mutanen da ake zargin cewa yan bindiga ne suka kutsa kai cikin makarantar sakandare ta Gwamnati da ke Ikara, a karamar hukumar Ikara cikin Jihar Kaduna, …
Read More »Sokoto State Varsity graduates 1473 students, 36 First Class Degrees
Sokoto State Varsity graduates 1473 students, 36 First Class Degrees By Our Special Correspondent in Sokoto Sokoto State University, Sokoto, on Saturday, successfully churned out no fewer than 1473 students, out of which thirty six had First Class Degrees . The University held its Maiden Combined 1st, …
Read More »Checks indicate that 39 persons are missing from Federal College of Forestry Mechanization, Afaka.
Checks indicate that 39 persons are missing from Federal College of Forestry Mechanization, Afaka. Further checks in the wake of the attack by armed bandits on the Federal College of Forestry Mechanization, Afaka, Igabi LGA indicate that 39 students are currently unaccounted for. The missing students include …
Read More »
THESHIELD Garkuwa