Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i ta sanar da hana yin aiki da Mashina masu kafa biyu da yar kurkura mai kafa uku saboda tsoron yaduwar cutar Korona Bairus. Gwamnatin Jihar kaduna sun bayyana daukar matakin ne da suka ce masu haya da Baburan …
Read More »Ga Jawabin Gwamnan Kaduna Game Da Cutar Korona birus
Korona Birus: Jawabin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai Game Da Tsauraran Matakan Da Gwamnati Ta Dauka Domin Dakile Yaɗuwar Cutar Korona Baros Ya ku al’ummar Jihar Kaduna, Abin takaici ne yadda Cutar Korona Baros ta shigo kasarmu Nijeriya. A yau ina magana da ku ne domin in kara …
Read More »Tsoron Dokar Hana Fita A Kaduna Mutane Sun Fara Tururuwar Neman Abin Yin Girki
Abdullahi Abdullahi kaduna Sakamakon wata sanarwar da Gwamnatin Jihar kaduna ta fitar cewa idan har jama’a ba su natsuba sula bi tsarin doka yadda ya dace ba saboda daukar matakan hana raduwar cutar toshe numfashi ta Covid 19 da ake kira Korona birus yasa jama’a yin hanzarin kintsa gidajensu domin …
Read More »KADUNA UPDATE: KDSG imposes extraordinary measures for Covid-19
Text of State Broadcast by Malam Nasir El-Rufai, Governor of Kaduna State, on emergency measures taken to protect residents from Covid-19, Monday, 23rd March 2020 My dear people of Kaduna State, It is a sad fact that coronavirus is in Nigeria. I address you today to reinforce the message that …
Read More »Muna Sa Ido A Kan Mutane Uku – Ma’aikatar lafiya
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar kaduna ta bayyana cewa tana nan tana sa idanu a kan mutane uku da suka dawo Nijeriya daga kasar waje Ma’aikatar lafiya ta Jihar Kaduna ce ta bayyana hakan a cikin wata takardar da aka aikewa manema labarai a kaduna Kamar yadda suka bayyana cewa mutanen …
Read More »KDSG names Muhammadu Sanusi II as Chancellor of KASU
The Kaduna State Government has named His Highness, Muhammadu Sanusi II as the Chancellor of the Kaduna State University (KASU). He succeeds the pioneer Chancellor, His Highness, Malam Tagwai Sambo, the Chief of Moro’a, who was appointed to the role in 2005. A statement from Sir Kashim Ibrahim House announced …
Read More »KASUPDA Da Yan Kasuwar Bacci Sun Tattauna Har An Fara Tushe Kasuwar
Daga Imrana Abdullahi Tun bayan tattaunawar da aka yi tsakanin hukumar kula da tarin gine gine ta Jihar kaduna da kuma shugabannin yan kasuwar Bacci da ke garin Kaduna arewacin tarayyar Nijeriya tuni har hukumar ta fara aiwatar da aikinta domin samun damar yin gini na zamani a kasuwar. Rahotannin …
Read More »Dole A Dauki Matakin Salwantar Rayuka A Kan Titunan Nijeriya – Issa Aremu
Daga Imrana A Kaduna An Bayyana matsalar salwantar rayuka sakamakon hadurra da ake samu kan titunan Nijeriya a matsayin illar da wuce cutar sida ko kanjamau da makarantansu. Kwamared Issa Aremu ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar ta’aziyyar mutuwar tsohon sakataren kungiyar yan jaridu reshen jihar kaduna …
Read More »Yayan PDP Na Murna Da Sake Duban Shari’ar Shugaban Kasa A Kotun Koli
Daga Imrana Kaduna Wanda ya samar da kungiyar Deservation.org, kuma Darakta Janar Dakta Sani Adamu, ya jinjinawa shugaban Jam’iyyar PDP na kasa Prince Uche Secondus da daukacin shugabancin jam’iyyar baki daya bisa irin yadda suka bukaci kotun koli da ta sake duba hukuncin da ta yanke a shari’a tsakanin dan …
Read More »Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ya Ajiye Aikin Shugabancin
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Da Dumi duminsa: labarin da muke samu a yanzu na bayanin cewa shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Aminu Abdullahi Shagali ya sauka saga mukaminsa na shugaban majalisar. Kamar yadda muka ga takardar ajiye aikin da ya rubuta da hannunsa ya kuma Sanya mata hannu daga …
Read More »