The Senator representing Southern Kaduna Senatorial District in the Red Chambers of the National Assembly, Sen. (Dr) Chief Danjuma T Laah, has call on the people of southern Kaduna to live in peace with one another irrespective of tribe, religion and other social variations. Speaking at a Sallah Dinner reception …
Read More »Kungiyar Taimakawa Jama’a Ta LMSDI Ta Taimakawa Mutane Da Abin Wanke Hannu
Shugabar Kungiyar Like Minds Social Development Innitiatives karkashin Hauwa’u Mai Jidda Jidda, ta shiga sako da Lungunan Kaduna inda suka taimakawa jama’a da abin wanke hannu domin tsaftace hannu a kawar da cutar Covid – 19 da ake kira da cutar Korona ga labarin nan a cikin hotuna yadda ayyukan …
Read More »Ayi Koyi Da Masallacin Sultan Bello Kaduna – Na Barazil
Imrana Abdullahi Kaduna An yi kira ga Gwamnati da kuma sauran daukacin al’ummar musulmi duniya baki daya da su yi koyi da masallacin Sultan Bello da ke cikin garin kaduna. Kiran ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar masu sayar da motoci reshen Jihar Kaduna Alhaji Ahmad Nabirazil ne ya …
Read More »Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago
Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Sakatariyar Kungiyar Kwadago reshen Jihar Kaduna kuma sakatariyar kungiyar ma’aikatan da ke aiki a asibiti Uwargida Christy John Bawa, ta bayyana cewa har ya zuwa yanzu Gwamnatin Jihar Kaduna bata zauna da yayan kungiyar kwadagon Jihar …
Read More »Sakon Samaila Baki : Me Rabon Duka Bai Jin Bari -Sama’la Baki
Sakon Samaila Baki… Me Rabon Duka Bai Jin Bari… Kwanakin baya nayi matashiya a kan yadda kananan yara, yan bakwaini ke cin mutuncin yayyen su da kuma dattawa wadda sun isa su haife su, ko kuma suna da irin su a gida. So tari, zaka ga bakwainin nan a kafafen …
Read More »An Kara Dokar Hana Fita A Kaduna Da Sati Biyu
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dakta Hadiza Balarabe, ta bayyana wa al’ummar Jihar cewa ta kara Sanya dokar hana fita da sati biyu. A cikin sanarwar da ta fitar ta yi godiya ga al’ummar Jihar Kaduna bisa irin yadda suka yi biyayya a kwanaki 60 wato tsawon watanni 2 da aka …
Read More »Hakuri A Zauna Gida Ne Zai Kashe Cutar Korona – El-Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa hakuri a zauna a gida a matsayin abin da zai kashe cutar Korona baki daya Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai bayan zagayen duba yadda kan iyakokin Jihar Kaduna suke, …
Read More »Kaduna Security Council: lockdown not relaxed, to be strictly enforced
The Kaduna State Security Council wishes to remind all residents of the state that the restriction of movement is relaxed only for Wednesday and Thursday of this week. Security agencies are mandated to strictly enforce the extant Quarantine Orders on all other days. Residents are urged to continue to …
Read More »Ramadan Basket: Kaduna Deputy Governor Donates Food Items To Vulnerable
From Muhammad Sanusi Abdullahi Over 700 residents from Sanga local government area in Kaduna state have received assorted food items as a lifeline to ease the hardship caused by economic effects of COVID-19 pandemic. The palliatives, which was sponsored by the Kaduna state Deputy Governor, Dr Hadiza Sabuwa Balarabe, and …
Read More »An Tsinci Gawar Magidanci A Bakin Rafi a Karamar Hukumar Sanga
Daga Muhammad Sanusi Abdullahi An tsinci gawar wani magidanci xan kimanin shekara sittin da biyar mai suna Danjuma Bako, yashe a bakin rafi a qaramar hukumar Sanga da ke kudancin jihar Kaduna. Magidancin, xan asalin qauyen Kiban da ke gundumar Gwantu, an ce ya zarce zuwa wani jana’iza ne na …
Read More »