Ana samun ci gaba ne kawai ta hanyar zaman lafiya – Sanata Danjuma Laah Dan Majalisar Dattawa mai wakiltar yankin kudancin Kaduna Sanata Danjuma Tella Laah ya yi kira ga jama’ar yankin da su ci gaba da wanzar da zaman lafiyar da ta fara samuwa a yankin, ta hanyar rungumar …
Read More »Rep Member Flags off Distribution Of 2,400 Bags Of Fertilizer To His Constituents
Member representing Zangon Kataf/Jaba Federal Constituency, Hon Amos Gwamna Magaji has Flagged Off the distribution of 2400 bags of Fertilizer to Local farmers to help combat food insecurity in the region as the World is still battling with the covid-19 pandemic. The Federal lawmaker, from the People’s Democratic Party (PDP), …
Read More »COVID-19: NGO sensitizes market community, women leaders in Kaura LGA
A Kaduna based NGO, Second Chance Humanitarian Aid Foundation, on Friday organised a one day seminar on COVID-19 preventive measures for the market community and women leaders in Manchok, Kaura Local Government Aea of Kaduna State. Speaking at the event, Mrs Ladi Bala, founder of the foundation, said that the …
Read More »Sen Laah calls for peaceful coexistence in Southern Kaduna
The Senator representing Southern Kaduna Senatorial District in the Red Chambers of the National Assembly, Sen. (Dr) Chief Danjuma T Laah, has call on the people of southern Kaduna to live in peace with one another irrespective of tribe, religion and other social variations. Speaking at a Sallah Dinner reception …
Read More »Kungiyar Taimakawa Jama’a Ta LMSDI Ta Taimakawa Mutane Da Abin Wanke Hannu
Shugabar Kungiyar Like Minds Social Development Innitiatives karkashin Hauwa’u Mai Jidda Jidda, ta shiga sako da Lungunan Kaduna inda suka taimakawa jama’a da abin wanke hannu domin tsaftace hannu a kawar da cutar Covid – 19 da ake kira da cutar Korona ga labarin nan a cikin hotuna yadda ayyukan …
Read More »Ayi Koyi Da Masallacin Sultan Bello Kaduna – Na Barazil
Imrana Abdullahi Kaduna An yi kira ga Gwamnati da kuma sauran daukacin al’ummar musulmi duniya baki daya da su yi koyi da masallacin Sultan Bello da ke cikin garin kaduna. Kiran ya fito ne daga bakin shugaban kungiyar masu sayar da motoci reshen Jihar Kaduna Alhaji Ahmad Nabirazil ne ya …
Read More »Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago
Har Yau Gwamnati Bata Zauna Da Mu Ba – Sakatariyar Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Sakatariyar Kungiyar Kwadago reshen Jihar Kaduna kuma sakatariyar kungiyar ma’aikatan da ke aiki a asibiti Uwargida Christy John Bawa, ta bayyana cewa har ya zuwa yanzu Gwamnatin Jihar Kaduna bata zauna da yayan kungiyar kwadagon Jihar …
Read More »Sakon Samaila Baki : Me Rabon Duka Bai Jin Bari -Sama’la Baki
Sakon Samaila Baki… Me Rabon Duka Bai Jin Bari… Kwanakin baya nayi matashiya a kan yadda kananan yara, yan bakwaini ke cin mutuncin yayyen su da kuma dattawa wadda sun isa su haife su, ko kuma suna da irin su a gida. So tari, zaka ga bakwainin nan a kafafen …
Read More »An Kara Dokar Hana Fita A Kaduna Da Sati Biyu
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna Dakta Hadiza Balarabe, ta bayyana wa al’ummar Jihar cewa ta kara Sanya dokar hana fita da sati biyu. A cikin sanarwar da ta fitar ta yi godiya ga al’ummar Jihar Kaduna bisa irin yadda suka yi biyayya a kwanaki 60 wato tsawon watanni 2 da aka …
Read More »Hakuri A Zauna Gida Ne Zai Kashe Cutar Korona – El-Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa hakuri a zauna a gida a matsayin abin da zai kashe cutar Korona baki daya Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai bayan zagayen duba yadda kan iyakokin Jihar Kaduna suke, …
Read More »