Covid-19 Protocol: NLC Scores Kaduna International Airport 100% Nigeria Labour Congress (NLC), Kaduna State Council has commended Kaduna International Airport for observing the Covid-19 protocol in totality. The Chairperson of the Congress, Comrade Ayuba Magaji Suleiman made the commendation ,when he led members of Labour/Civil Society Situation Room on an …
Read More »A Biya Yan Jarida Miliyan Dari Da Hamsin
Imrana Abdullahi Wani dan kasuwa kuma Malamin addinin musulunci ya bayyana cewa yana da matukar muhimmanci ga wanda ya zazzagi dan jaridar da ke aiki da kamfanin daily trust a biyasu naira miliyan dari da Hamsin (150,000,000) domin kada wani ya sake cin mutuncin dan jarida da ke aiki domin …
Read More »Gadar Rugachikun Kusa Da Kasuwar Duniya Ta Kaduna Ta Lalace
Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a cikin hotunan da ke cikin wannan labarin Gadar da ke dai dai Kasuwar duniya ta kasa da kasa da ke Kaduna ta lalace sakamakon ruwan sama mai nauyi da ake yi a wannan Daminar. Ita dai wannan Gadar tana da matukar amfani …
Read More »El-Rufai lauds Fulani, Ham leaders for de-escalating tension
The Governor of Kaduna State, Malam Nasir Ahmad El-Rufai has commended Fulani and Ham leaders for de-escalating tension and keeping peace over the killing of a herder in Jaba local government area of the state. The Governor disclosed this through the Commissioner, Internal Security and Home Affairs, Samuel Aruwan during …
Read More »Kaduna PDP Postpones State Congress Over Court Order
The Peoples Democratic Party (PDP) Kaduna State chapter said it has postponed its State Congress following a court ex-parte Order. A statement issued and jointly signed by Hon. Bashir Tanimu Dutsinma and Hon. Abdullahi Ali Kano caretaker Chairman and Secretary respectively said the local government area Congresses was completed successfully …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Rufe Asibitin Zango
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta rufe asibitin Zango mai suna “Zango Islamic Clinic and Maternity Home” saboda suna gudanar da aiki ba tare da izinin hukuma ba. Shi dai wannan asibitin na nan ne a kan titin Zango a unguwar Tudun wada kaduna a karamar hukumar Kaduna ta Kudu, …
Read More »A Kaduna : Yan Bindiga Sun Sace Mata Da Jarirai A Wani Otal
A Kaduna : Yan Bindiga Sun Sace Mata Da Jarirai A Wani Otal AKALLA Mutane 6 wadanda suka hada da, uwaye mata biyu masu shayarwa da jariransu, aka sace bayan da wasu ‘yan bindiga suka afka cikin wani otal a cikin garin Damishi da ke karamar hukumar Chikun a Kaduna …
Read More »Sanusi visits El-Rufai, thanks him for being a true friend
Former Emir of Kano, His Royal Highness, Alhaji Muhammadu Sanusi II has said Governor Nasir El-Rufai of Kaduna state was the first person to show up whenever he was in need of friends and the whole world knows. The former Emir who made this known when he paid a …
Read More »Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP
Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …
Read More »El-Rufai Ya Yaba Da Zuwan Rundunar Tsaron Sojan Sama Ta Musamman Kudancin Kaduna
Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya yabawa rundunar sojojin saman Nijeriya bisa yadda suka tura jami’ansu zuwa yankin Kudancin Kaduna domin tabbatar da tsaro. Su dai wadannan jami’an tsaron sojojin sama yazo ne jim kadan bayan da rundunar sojan kasa suka kai jami’ansu Kafanchan a ranar satin …
Read More »
THESHIELD Garkuwa