Home / Tag Archives: Kaduna (page 50)

Tag Archives: Kaduna

An Sallami Wanda Cutar Korona Ta Kama A Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa an sallami wani mutum daya daga cikin mutane shida da cutar Korona ta kama, an dai sallame shi ne daga wurin da aka Killace wadanda suka harbu da Covid – 19. Kwamishinar lafiya Dakta Amina Mohammed Baloni ta bayyana hakan ranar Laraba, ta ce …

Read More »

Covid-19: KDSG discharges one patient

Covid-19: KDSG discharges one patient Kaduna State Government has said that it has discharged one out of the six patients that was infected by the Covid-19 disease, from the Infectious Disease Centre. Commissioner for Health, Dr Amina Mohammed Baloni who broke the news on Wednesday, said that the patient has …

Read More »

Za A Koyar Da Yan Firamare Ta Rediyo A Kaduna

A kokarin ganin an ci gaba da bayar da ilimi ga yara a makarantun Firamare da ke Jihar Kaduna hukumar samar da ilimin bai daya ta Jihar ta fitar da tsarin jadawalin koyar da daliban Firamare da kafar yada Labaran rediyon Jihar Kaduna. Wannan jadawalin koyar da daliban na dauke …

Read More »