Daga Imrana Kaduna Babbar Sakatariya a ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Uwargida S Yayi, ta bayyana wa iyayen daliban makarantar Sakandire ta Kawo irin matsayin Gwamnati game da daliban makarantar Yam mata da ke Kawo. Sakatariyar ta shaidawa taron da suka yi da iyayen yara cewa tuni aka sama wa daliban …
Read More »Gwamna El- Rufa’i Cikakken Mai Kishin Talakawa Ne – Dakta Shinkafi
Daga Abdullahi Dan Kaduna Wani mai rajin kare hakkin bil’adama da ke garin Kaduna Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i, a matsayin Gwarzo cikakken dan kishin kasa mai kaunar ci gaban Talakawa a koda yaushe. Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a garin …
Read More »An Kone Mutane 16 Har Lahira A Kauyen Kaduna
A Kalla mutane 16 ne aka tabbatar da mutuwarsu a kauyen Bakali da ke masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Wannan lamari dai kamar yadda majiyar mu ta tabbatar mana cewa ya faru ne sakamakon irin mamayar da yan bindiga suka yi wa kauyen baki daya inda …
Read More »Ina Neman Hakki Na Ne A Gaban Kotu – Musa Gashash
Daga Imrana Kaduna Sardaunan matasan Nijeriya Alhaji Mohammed Ibrahim Musa Gashas ya maka rundunar Sojin Nijeriya a gaban babbar Kotun Tarayya da ke da zamanta a Kaduna yana neman hakkinsa Mai Shari’a Alkaliyar babbar Kotun tarayya Z. B Abubakar, ta karatu karar a lokacin wani zaman kotun da aka yi …
Read More »Uba Sani gives succour to college fire victims
From Nasir Dambatta, Kaduna Senator Uba Sani, representing Kaduna Central has made over a million naira cash donations to staff members and students affected by the recent fire incident in one of the hostels of the Government Girls Secondary School, Kawo Kaduna. The victims who received the cash support to …
Read More »Allah Ya Yi Wa Yayar Gwamna Nasiru Ahmad El- Rufa’i Rasuwa
Mustapha Imrana Abdullahi Ita dai wannan baiwar Allah ta rasu ne lokacin da take Sallah a masallacin Madina da ke kasar Saudiyya a yau. Hajiya Safiya da ake wa lakabi da Goggo Atu, ta rasu ne ba tare da wani rashin lafiya ba a lokacin da take sallar Azahar a …
Read More »ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2
ASD Ya Samu Nasara A Kotu, Shugaban Yan Sanda Zai Biya Miliyan 2 Daga Wakilinmu Babbar kotu a Jihar Kaduna ta yanke hukuncin cewa tsarewar da aka yi wa Alhaji Sani Dauda (ASD), Alkali Malam Almisri da shehu sani Dauda ya sabawa doka. Tun farko dai an samu takaddamar aure …
Read More »Breaking: Kaduna Lab Scientist Finds Cure For Lassa Fever
From Our Reporter. Retired principal staff of Ahmadu Bella University Teaching Hospital, ABUTH, Zaria, who is a laboratory scientist majoring in parasitology, Prof Ayodele I. Adeleye, has said he has discovered cure for Lassa fever scourge. According to Prof Adeleye, “I discovered the cure from the research I …
Read More »Rundunar Yan Sanda Ta Kubutar Da Karin Mutane 20 A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin ta kakkabe ayyukan batagari a cikin al’umma Rundunar yan Sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna ta sanar da karin samun nasarar kubutar da mutane 20 daga hannun batagari da suka sace su a ranar 14 ha watan day 2020 a kan hanyar kaduna zuwa …
Read More »Ana Neman Kassara Al’amura A Nijeriya – Felix Hassan
Daga Marwana Kaduna Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyat ya bayyana wa dimbin yayan jam’iyyar a wajen taron da suka kira a babbar hesikwatar Jihar cewa ta yaya yayansu a yanzu suke tabbatar su ta yaya na daya zai zama na hudu? Kamar yadda ya bayyana …
Read More »