Home / Tag Archives: Kano (page 9)

Tag Archives: Kano

An Samu Korona Bairus A Jihar Kano

Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus  ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar. Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna …

Read More »

Karfe 12 Na Daren Gobe Kano Ba Shiga Ba Fita

Imrana Abdullahi Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano Kwamared Abba Anwar ya bayyana cewa daga karfe sha biyun daren Gobe Juma’a Kano ba shiga ba fita domin za a rufe dukkan hanyoyin sama da kasa. ABBA Anwar ya tabbatar da cewa babu wata tantama gobe idan lokacin ya yi …

Read More »

An Mayar Da Tsohon Sarkin Kano Awe

Daga Imrana Kaduna   Kamar yadda rahotannin da muke samu da yammacin nan ke cewa Gwamnatin Jihar Nasarawa ta mayar da tsohon sarkin Kano da aka sauke a jiya garin Awe a karamar hukumar Awe cikin Jihar Nasarawa a arewacin tarayyar Nijeriya.   Kamar yadda rahotannin suka bayyana wa majiyar …

Read More »

Ga Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Kano

Daga Imrana Abdullahi An haifi sabon Sarkin Kano Kano shekarar 1963 a garin Kano, ya fara karatun boko a makarantar gidan Makama da ke kusa da gidan ajiye Tarihi na Gidan Makama a birnin Kano. Bayan nan ya shiga makarantar sakandare ta Gwale. Sai kuma karatun digirinsa na farko a …

Read More »

An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano.

An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano. Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a gidan gwamnati ranar Litinin, jim kadan bayan sauke Sarki Sanusi II. Gabanin nadin nasa shi ne sarkin sabuwar masarautar Bichi da Gwamna …

Read More »

An Sauke Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi

Daga  Imrana A Kaduna Majalisar Zartaswar Jihar Kano ta amince da sauke Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi daga sarautar, a wani zama na musamman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Kafin dai cire shi akwai lamarin tayar da cibiyoyin wuta a majalisar dokokin Jihar game da lamarin …

Read More »

GANDUJE CONDOLES WITH FAMILY, NUJ OVER DEATH OF JOURNALIST

Tambarin Mujallar Garkuwa kenan

PRESS RELEASE Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has expressed his deep condolences to the family of late Dominic Uzu, a journalist with an online publication, as well as to the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna State chapter, over the death of the journalist. The governor, who commiserated …

Read More »

Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje

Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje   Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana tafiyar Kwankwaso da su Dakta Rabi’u Suleiman Bichi ya baro da cewa harka ce ta son zuciya da bai dace kowa ya amince da ita ba. Gwamna Ganduje ya …

Read More »