Imrana Abdullahi A wani taron da babban kakkarfan kwamitin da Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa domin kula da lamarin Korona bairus a Jihar, an tabbatar da bayar da rahoton karin mutane 14 da suka kamu da cutar. Kamar yadda rahoton ya bayyana cewa an samu karin ne daga cikin almajiran …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kama Motocin Yan Badda Bami Shake Da Mutane A Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin da kwamishinan kula da tsaro da harkokin cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan keyi domin dakile matsalar masu kwararowa cikin Jihar ta barauniyar hants inda ya samu nasarar Damke wata motar daukar kaya shake da mutane da aka saka su da nufin dole sai …
Read More »GANDUJE FIRES COMMISSIONER OVER INDISCREET COMMENTS
Kano state governor, Dr. Abdullahi Umar Ganduje has relieved the appointment of the commissioner of Works and Infrastructure, Engr. Mu’azu Magaji with immediate effect. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba said the commissioner was removed following his unguarded utterances against the person of the late …
Read More »An Samu Korona Bairus A Jihar Kano
Kamar yadda rahotanni ke cewa Annobar covid – 19 da ake kira Korona bairus ta bulla Jihar Kano, kamar yadda babban darakta a ma’aikatar lafiya ta jihar Dakta Imam Wada Belli ya tabbatar da cewa cutar ta bulla jihar. Dakta Imam Wada Bello ya ce nan gaba a yau Gwamna …
Read More »Karfe 12 Na Daren Gobe Kano Ba Shiga Ba Fita
Imrana Abdullahi Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano Kwamared Abba Anwar ya bayyana cewa daga karfe sha biyun daren Gobe Juma’a Kano ba shiga ba fita domin za a rufe dukkan hanyoyin sama da kasa. ABBA Anwar ya tabbatar da cewa babu wata tantama gobe idan lokacin ya yi …
Read More »An Mayar Da Tsohon Sarkin Kano Awe
Daga Imrana Kaduna Kamar yadda rahotannin da muke samu da yammacin nan ke cewa Gwamnatin Jihar Nasarawa ta mayar da tsohon sarkin Kano da aka sauke a jiya garin Awe a karamar hukumar Awe cikin Jihar Nasarawa a arewacin tarayyar Nijeriya. Kamar yadda rahotannin suka bayyana wa majiyar …
Read More »Ga Takaitaccen Tarihin Sabon Sarkin Kano
Daga Imrana Abdullahi An haifi sabon Sarkin Kano Kano shekarar 1963 a garin Kano, ya fara karatun boko a makarantar gidan Makama da ke kusa da gidan ajiye Tarihi na Gidan Makama a birnin Kano. Bayan nan ya shiga makarantar sakandare ta Gwale. Sai kuma karatun digirinsa na farko a …
Read More »An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano.
An nada Aminu Ado sabon sarkin Kano. Mustapha Imrana Abdullahi Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ne ya sanar da hakan a wani taron manema labarai a gidan gwamnati ranar Litinin, jim kadan bayan sauke Sarki Sanusi II. Gabanin nadin nasa shi ne sarkin sabuwar masarautar Bichi da Gwamna …
Read More »An Sauke Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi
Daga Imrana A Kaduna Majalisar Zartaswar Jihar Kano ta amince da sauke Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi daga sarautar, a wani zama na musamman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Kafin dai cire shi akwai lamarin tayar da cibiyoyin wuta a majalisar dokokin Jihar game da lamarin …
Read More »Za A Kara Bude Bankin Mortgage A Zariya Da Kano – Dankane
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Wani daga cikin shugabannin Bankin gina gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Umar Dankane Abdullahi, ya bayyana aniyar da suke da ita na bude karin ofishin Bankin a garuruwan Kano da Zariya cikin Jihar Kaduna domin jama’a su ci gaba da cin gajiyar ayyukan Bankin. Alhaji Umar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa