Gwamna Ganduje Ya Rabawa Masu Nakasa Kekuna 52 Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin masu fama da Nakasa a cikin al’umma sun samu saukin rayuwa kamar kowa Gwamnan Jihar Kano Alhaji Dokta Abdullahi Umar Ganduje ya rabawa masu fama da nakasar rashin kafa Kekunan da za su taimaka masu guda …
Read More »Jihar Kano Ta Rufe Gidajen Kallo, Wuraren Taro
Jihar Kano Ta Rufe Gidajen Kallo, Wuraren Taro Imrana Abdullahi A kokarin ganin an dakile yaduwar Cutar Korona a Jihar Kano Gwamnatin Jihar karkashin Gwamna Ganduje ta bayar da umarnin ma’aikatan Gwamnati su zauna a Gida. Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da rufe gidajen Kallo da kuma wuraren yin …
Read More »An Nada Sale Musa Kwankwaso Hakimin Madobi
An Nada Sale Musa Kwankwaso Hakimin Madobi Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba Sarkin Karaye Alhaji Dokta Ibrahim Abubakar III ya bayyana nadin Alhaji Sale Musa Kwankwaso da ake yi wa lakabi da (Baba) a matsayin Hakimin Madobi. Sabon Hakimin Madobin shi ne Dagacin Garin Kwankwaso kuma ya dade yana yi …
Read More »Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa
Allah Ya Yi Wa Mahaifin Kwankwaso Rasuwa Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai da muke samu daga Jihar Kano na cewa Allah ya yi wa mahaifin tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso Marigayi Alhaji Musa Sale Kwankwaso kafin rasuwarsa shi ne Hakimin Madobi, ya kuma rasu ne a Daren Jiya. …
Read More »An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin an tace harkokin siyasa daga masu shan kwayoyi a zaben da za a yi na kananan hukumomi a Jihar Kano yasa Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta yi gwajin …
Read More »Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan
Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Mutane 16 yan asalin Jihar Kano hadarin mota ne ya kashesu ba harin yan bindiga ba a kan hanyar Kaduna Abuja. Labarin da aka yi ta bayarwa a jiya cewa mutane yan asalin …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16
Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16 Mustapha Imrana Abdullahi “Hakika mun Kadu tare da dimaucewa game da jin wani mummunan labarin mutuwar wadansu mutane Goma 16 yan asalin Danbatta da suke dawowa Kano daga Abuja a kan hanyarsu ta dawowa daga babbar hanyar Abuja – …
Read More »Gov Ganduje Condoles With Dambatta People Over Death of 16 Sons
“We were shocked with the bad news of the death of 16 Dambatta indigenes on Abuja-Kaduna highway, who were travelling from Abuja to Kano, as a result of attack from unidentified gunmen. The news is devastating and frustrating.” In a statement signed by Abba Anwar Chief Press Secretary …
Read More »KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY
PRESS RELEASE KNSG TO PDP FACTION: WE WON’T ALLOW PUBLIC ASSETS TO ROT AWAY Kano state government has reacted sharply to the criticism by the Kwankwasiyya movement faction of the People’s Democratic Party (PDP) over effort to rejuvenate non-performing public assets which it said would not fold its arms and …
Read More »Yan Bindiga Sun Sace Dan Uwan Ministan Aikin Gona
Imrana Abdullahi Wadansu yan bindiga a ranar Litinin da safe sun kutsa kai gidan iyalan ministan Ma’aikatar aikin Gona Alhaji Sabo Nanono, inda sula to Awon gaba da dan uwansa mai suna Babawuro Tofai. wani makusancin ministan, mai suna Umar Wali ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya …
Read More »