Daga Imrana A Kaduna Majalisar Zartaswar Jihar Kano ta amince da sauke Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi Lamido Sanusi daga sarautar, a wani zama na musamman da majalisar ta yi a ranar Litinin. Kafin dai cire shi akwai lamarin tayar da cibiyoyin wuta a majalisar dokokin Jihar game da lamarin …
Read More »Za A Kara Bude Bankin Mortgage A Zariya Da Kano – Dankane
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Wani daga cikin shugabannin Bankin gina gidaje na tarayyar Nijeriya Alhaji Umar Dankane Abdullahi, ya bayyana aniyar da suke da ita na bude karin ofishin Bankin a garuruwan Kano da Zariya cikin Jihar Kaduna domin jama’a su ci gaba da cin gajiyar ayyukan Bankin. Alhaji Umar …
Read More »Kano Emirates: “I Have No Constitutional Right To Interfere,” Says President Buhari
Press Statement Kano Emirates: “I Have No Constitutional Right To Interfere,” Says President Buhari In what appears like putting a stop to all speculations that President Muhammadu Buhari said this or that concerning the Kano Emirates development, the President dispelled all those behind the scene statements when he said it …
Read More »GANDUJE CONDOLES WITH FAMILY, NUJ OVER DEATH OF JOURNALIST
PRESS RELEASE Governor Abdullahi Umar Ganduje of Kano state has expressed his deep condolences to the family of late Dominic Uzu, a journalist with an online publication, as well as to the Nigeria Union of Journalists (NUJ), Kaduna State chapter, over the death of the journalist. The governor, who commiserated …
Read More »Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje
Tafiyar Kwankwaso Harka Ce Ta Son Zuciya – Ganduje Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana tafiyar Kwankwaso da su Dakta Rabi’u Suleiman Bichi ya baro da cewa harka ce ta son zuciya da bai dace kowa ya amince da ita ba. Gwamna Ganduje ya …
Read More »Kwankwaso Na Kan Kujerar Gwamna Na Kada Shi -Shekarau
Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau, ya bayyana cewa in ba a manya ba tsohon Gwamnan Kano Alhaji Rabi’u Musa Kwankwaso na kan kujerar Gwamnan Kano amma ya kada shi don haka shi bashi da wata jayayya a tsakaninsu. Ya bayyan haman ne lokacin da yake …
Read More »APC MAINTAINS GRIP, AS DOGUWA, DAN’AGUNDI RECLAIM MANDATES
PRESS RELEASE The All Progressives Congress (APC’s) Hon. Alasa Ado Doguwa has reclaim his mandate as member representing Doguwa/Tudun Wada at the National Assembly following his re-election in the Saturday’s re-run with landslide victory. A statement signed by the commissioner for Information, Malam Muhammad Garba indicates that the Independent …
Read More »Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Kano
Hadiza Bala Usman Ta Karbi Bakuncin Mataimakin Gwamnan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya Hajiya Hadiza Bala Usman ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna. Shugabar hukumar Hajiya Hadiza Bala Usman, ta karbi bakuncin mataimakin Gwamnan Jihar Kano Dakta Nasiru …
Read More »