Home / Tag Archives: PDP (page 12)

Tag Archives: PDP

Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya

Na Fito Talara Ne Domin Yi Wa Jama’a Aiki- Isa Kwankwasiyya Mustapha Imrana Abdullahi Mai Neman Jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar kujerar shugaban karamar hukumar Kaduna ta Arewa a cikin Jihar Kaduna jigo a darikar Kwankwasiyya Alhaji Isa Abdullahi ( Balarabe), ya bayyana batun takararsa a matsayin hidima …

Read More »

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP

Wata Kotu Ta Saki Olise Metu Na PDP Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da suke fitowa daga bangaren jam’iyyar PDP na bayanin cewa tsohon kakakinta Olise metu yanzun nan ya fito daga gidan Yari. Kamar dai yadda muka samu labarin cewa kotun ta yi a sake shari’ar. Zamu kawo maku karin …

Read More »

Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019

Wasu Jiga Jigan PDP Sun Yi Bitar Zaben 2019 Imrana Abdullahi Wadansu Jiga Jigan jam’iyyar PDP da ta kwashe shekaru 16 ta na mulki a Nijeriya sun yi taron bitar zaben shekarar 2019 taron dai an yi shi ne karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan. Shi dai kwamitin …

Read More »

Official Result Of PDP Concluded State Congress

OFFICIAL RESULTS Results of the just concluded PDP State Congress today at Trade Fair Complex 1. Total delegates 2655 (State Chairman) 2. Hyat 1907 3. Ashafa 471 (State Secretary) 4. Ibrahim Wusono 1779 5. Dan Maraya 320 (Vice Chairman ZII) 6. Rt. Hon. Shehu Ahmed, 1852 7. Hon. Munnir Garba …

Read More »

Kaduna PDP Postpones State Congress Over Court Order

The Peoples Democratic Party (PDP) Kaduna State chapter said it has postponed its State Congress following a court ex-parte Order. A statement issued and jointly signed by Hon. Bashir Tanimu Dutsinma and Hon. Abdullahi Ali Kano caretaker Chairman and Secretary respectively said the local government area Congresses was completed successfully …

Read More »

Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP

 Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …

Read More »