OFFICIAL RESULTS Results of the just concluded PDP State Congress today at Trade Fair Complex 1. Total delegates 2655 (State Chairman) 2. Hyat 1907 3. Ashafa 471 (State Secretary) 4. Ibrahim Wusono 1779 5. Dan Maraya 320 (Vice Chairman ZII) 6. Rt. Hon. Shehu Ahmed, 1852 7. Hon. Munnir Garba …
Read More »Jam’iyyar PDP Reshen Jihar Kaduna Sun Dage Zabe Saboda Umarnin Kotu
Imrana Abdullahi Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna sun bayar da sanarwar dage zaben shugabanninsu da za su jagoranci matakin Jiha sakamakon umarnin kotu da suka samu da ya yi masu hani da hakan. A cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun Honarabul Bashir Dutsinma da Honarabul Abdullahi …
Read More »Kaduna PDP Postpones State Congress Over Court Order
The Peoples Democratic Party (PDP) Kaduna State chapter said it has postponed its State Congress following a court ex-parte Order. A statement issued and jointly signed by Hon. Bashir Tanimu Dutsinma and Hon. Abdullahi Ali Kano caretaker Chairman and Secretary respectively said the local government area Congresses was completed successfully …
Read More »Ana Neman Yi Mana Dauki Dora – Yan Takarar PDP
Imrana Abdullahi Gamayyar yan takarar kujerar shugabancin PDP tare da jama’arsu a Jihar kaduna sun koka game da abin da suka bayyana da cewa wadansu mutane a cikin jam’iyyar na neman yi masu wakaci ka tashi ta hanyar karfakarfar kafa masu shugaba. Gamayyar yan takarar sun shaidawa manema labarai a …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Zan Kare Mutuncin Jama’a Da Tsarin PDP – Abubakar Tsoho
Mustapha Abdullahi Sabon zababben shugaban Jam’iyyar PDP na karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Honarabul Abubakar Tsoho ya bayyana kudirinsa na kare mutuncin jama’a ta hanyar Nemo wa kowa yancinsa a koda yaushe a matsayin abin da zai Sanya a gaba lokacin shugabancin nasa. Abubakar Tsoho ya bayyana hakan ne …
Read More »We Are Happy With The Effort Of Uche Secondus
The Founder and the Director General of Deservation.org, Dr.Sani Adamu has commended the National Chairman of the People’s Democratic Party , PDP , Prince Uche Secondus and the entire leadership of the party for asking for a review of the Supreme Court ruling on the petition filed by the candidate …
Read More »An Sanya Dokar Hana Fita Ta Kwana Uku A Bayelsa
Jami’an tsaron yan sanda a Jihar Bayelsa karkashin jagorancin Uche Anozia ta bayyana cewa sun sa dokar hana fitar ne sakamakon irin yadda tashin tashina ta barke a babban birnin Jihar na Yenagoa jim kadan bayan Dauye Diri na PDP ya karbi takardar lashe zabe daga hukumar zabe ta INEC. …
Read More »PDP-GF Appoints COD Maduabum Director-general
From Mohammed Salisu in Sokoto The PDP Governors Forum (PDP-GF), has appointed Hon. CID MADUABUM as the Director- General of the Forum. This is sequel to a resolution of the Forum in June 2019 which was reconfirmed on 26th January 2020. This is contained in a statement signed by Muhammad …
Read More »Gwamnonin PDP Za Su Hada Hannu Da Al’ummar Duniya Domin Inganta Dimokuradiyya
Imrana Abdullahi A kokarin ganin an kara inganta harkokin Dimokuradiyya a Nijeriya Gwamnonin Jam’iyyar PDP na kokarin hada Gwiwa da al’ummar duniya domin ganin kwalliya da cimma kudin sabulu Tuni dai Gwamnonin jam’iyyar PDP ta karkashin shugaban kungiyar ta su Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambuwal suka fara tattaunawa …
Read More »