Wind of defection has blown in All Progressives Congress (APC), Kebbi State chapter, as two former Deputy Governors of the state, former Secretary to the State Government (SSG) and two former Special Advisers defected to People’s Democratic party (PDP). The event which took place at the PDP …
Read More »Sakamakon Zaben Osun Manuniya Ce Ga APC – Inji Dokta Ayu
Daga IMRANA ABDULLAHI Kaduna Shugaban jam’iyyar PDP na kasa Dokta Iyorchia Ayu ya bayyana farin cikinsa da irin yadda al’ummar Jihar Osun suka fito kwansu da kwarkwatarsu baki daya suka ba jam’iyyar PDP hadin kai da goyon baya wanda sakamakon hakan suka samu gagarumar nasara. Dokta Iyorchia Ayu, ya bayyana …
Read More »Sakon Murnar Babba Sallah Ga Al’ummar Musulmi Daga Dokta Iyorchia Ayu, Shugaban Jam’iyyar PDP Na Kasa
(Imanin Mu Ya Fi Karfin Abin Da Muke Jin Tsoro) Ya yan uwana al’ummar Musulmi tare da murna da farin ciki nake taya daukacin al’umma Musulmin Najeriya da kuma Duniya baki daya murnar babbar Sallah Hakika babban alfanun da ke cikin sadaukarwar yin layya, alwai nuna kauna, …
Read More »Ango Abdullahi Should Stop Distracting Nigerians, He Has Only One Vote – Diwong
Former Special Assistant to a former Governor of Kaduna State, Hon. Zachariah Diwong, has advised the chairman of the Northern Elders Forum, Professor Ango Abdullahi to stop distracting Nigerians from the imperative of bringing about a much-needed change in the country. Reacting to Ango’s latest attack on the PDP presidential …
Read More »Gov’ship Ticket: Group Warns NWC Against Contempt Of Court, Manipulation In Ebonyi PDP
A non-profit, socio-cultural organization interested in supporting and ensuring good and credible governance in Ebonyi state on the aegis of Association of Ebonyi Indigenes Socio-Cultural in Diaspora (AEISCID), has warned the national leadership of the Peoples Democratic Party (PDP) against contempt of Court and manipulation by some ‘desperate …
Read More »Northern Youth Leaders Congratulate Atiku, Vow To Ensure He Wins 2023 Presidential Polls
While congratulating His Excellency, former Vice President Atiku Abubakar on his success at the presidential primary of the main opposition People’s Democratic Party (PDP) a coalition of over 40 groups, Northern Youth Leaders Forum (NYLF) has vowed to work in ensuring he wins the 2023 polls This was …
Read More »HUKUNCIN KOTU YA TABBATAR DA ZAN IYA TSAYAWA TAKARAR GWAMNA – ISA ASHIRU
IMRANA ABDULLAHI Gabanin lokacin zaben fitar da Gwani a jam’iyyar PDP a Jihar Kaduna, dan takarar Gwamna Honarabul Isa Mohammd Ashiru ya bayyanawa manema labarai cewa hukuncin da babbar kotu ta yanke ta wanke shi zai iya tsayawa takarar fitar ga Gwanin. Tsohon dan majalisar wakilai Isa Ashiru ya ce …
Read More »KU BANI KURI’UNKU IN YI MAGANIN YAN BA NI NA IYA – ISA ASHIRU
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An yi Kira ga daukacin masu zaben dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar APC da su bayar da kuri’unsu ga dan takara Isa Ashiru Kudan. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar bayani da aka rabawa manema labarai mai dauke da sa hannun Yakubu …
Read More »2023 : SHEKARA CE TA KETARE SIRADI – HAYATU – DEEN
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An bayyana shekarar 2023 a matsayin wata shekara da za ta zama ta Ketare siradi a matsayin Najeriya. Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP Muhammad Hayatu – deen, ya bayyana hakan lokacin da yake yi wa yayan jam’iyyar bayanin dalilinsa na tsayawa …
Read More »ZAN HADA KAN YAN NAJERIYA – BUKOLA SARKI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Sanata Dokta Abubakar Bukola Sarki ya tabbatarwa masu zaben tantakarar shugaban kasa (deliget) a Jihar Kaduna cewa in sun bashi damar ya zama dan takarar har nasara ta samu ya zama shugaban Najeriya zai hada kan daukacin yan Najeriya …
Read More »