Governor Bello Mohammed Matawalle has always been seen and described as God sent to the embattled people of Zamfara having unexpectedly been declared governor of Zamfara by the nation’s apex court after the 2019 governorship election where the then ruling APC was initially declared to have won all the …
Read More »Yin Aikin Ba Sani Ba Sabo Zai Magance Matsalar Tsaron Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen mai fafutukar kare hakkin jama’a Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana daukar matakin aikin ba Sani ba sabo a matsayin abin da ya dace domin magance matsalolin tsaron da ke addabar Jihar. Gwamnati na aiki amma matsalar masu bayar da bayanan sirri ga yan bindiga …
Read More »Ai Zamfarawa Ba Wawaye Bane!!!
Ina mai rantsuwa da Allah, wanda babu abun bautawa da gaskiya sai shi kadai! Kowa yasan cewa a baya, alummar jihar Zamfara baki daya sun shiga cikin garari, da tashin hankali, da rudu, da hayaniya, da rashin tabbas, da damuwa iri-iri, kala-kala, daban-daban, a karkashin wani tsohon gwamna, mai …
Read More »Dubban Al’ummar Garin Gusau Sun Yi Murnar Dawo Da Layukan Sadarwa
Mustapha Imrana Abdullahi Dubban al’umma a garin Gusau fadar Gwamnatin Jihar Zamfara sun bayyana gamsuwa da irin yadda aka dawo da layukan wayar sadarwa a cikin birnin Gusau, bayan shade kwanaki a kalla Talatin (30) babu layukan baki daya. Jama’ar dai sun yaba wa Gwamna Matawalle bisa wannan Namijin kokarin …
Read More »Thousands of Gusau residents celebrate, commended Gov Mutawalle as GSM services resume in Gusau
Thousands of Gusau residents, Zamfara State, have come out to show their appreciations and joy over the restoration of GSM network services in the city of Gusau, state capital of Zamfara state after spending over a month without service. The shutting of network services was made by the Zamfara …
Read More »An Gano Infoma 84 A Shinkafi; Za A Fadi Sunayensu Nan Gaba Kadan
….A lokacin Da Yan Ta’adda Suka Kashe Mutane 5, Bakwai Suka Samu Raunuka A Wani Harin Yan Bindiga A Masallaci Mustapha Imrana Abdullahi Wani mai fafutukar kwato yancin jama’a dan asalin karamar hukumar Shinkafi cikin Jihar Zamfara ya lashi takobin bayyana baki dayan masu bayar da bayanan sirrin da ke …
Read More »Gwamnan Zamfara ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya don taimakawa akan sha’anin tsaro da lafiya.
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan jahar Zamfara Hon Bello Muhammad Mutawalle ya gana da Mataimakiyar Sakataren Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina J Mohammed a garin New York don tattaunawa akan hanyoyin samar da agaji na gaggawa ga jahar Zamfara, mussaman akan lamarin tsaro da bunkasa sha’anin lafiya da …
Read More »Yanzu Yanzu: Yan bindiga Sun Kane Gidan Shugaban Majalisar Zamfara
Tsaro: Matasan Arewa Na Goyon Bayan Matakan Da Gwamna Matawalle Ya Dauka
Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan arewacin Nijeriya da ke fafutukar samar da zaman lafiya da kuma hadin kan siyasa (NOYPO) sun bayyana cikakken hadin kai da goyon bayansu ga Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle game da irin matakan da ya dauka a kan harkokin tsaro a Jihar. Sakataren kungiyar …
Read More »Insecurity: Northern Youth Drum Support For Matawalle’s Latest Measures, Caution Opposition
A group, Northern Nigeria Youths for Peace and Political Unity (NOYPO), has declared support for the Governor of Zamfara State, Bello Muhammad Matawalle over his recent security measures in the state. The National Secretary of the group, Barrister Abdullahi Ahmed Kalgo in a message entitled, “Bandits: Insecurity challenges …
Read More »
THESHIELD Garkuwa