Daga Bashir Bello, Abuja. Senator, Rufai Hanga ya tabbatar da cewa yan Majalisar tarayya sun amince da hujjojin da gwamnatin shugaba Bola Ahmad Tinubu ta gabatar wa majalisar na ciyo bashin Kudi Dalar Amurka Biliyan 7.8 da kuma kudin tarayyar Turai na Yuro miliyan 100 a satin da ya gabata. …
Read More »Honarabul Yusuf Liman ya zama shugaban kungiyar Shugabannin Majalisar Jiha Na Arewacin Najeriya
Daga Imrana Abdullahi Ina mai farin cikin sanar da cewa na zama shugaban kungiyar masu magana da yawun Arewa a Najeriya. Ina so in yi amfani da wannan kafar domin mika godiyata ga dukkan masu girma shugabanni daga jahohin Arewa 19 da suka yarda da ni da kuma goyon bayan …
Read More »Na Shiga Damuwa Da Kaluwa A kan Rushewar Masallacin Zariya – Kakakin Majalisar Tajudeen Abbas
Daga Imrana Abdullahi … addu’a ga wadanda abin ya shafa …ya bukaci daukar mataki don hana sake faruwa Kakakin majalisar wakilai Honarabul Dokta Abbas Tajudeen, ya bayyana rugujewar wasu sassa na babban masallacin Zariya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar wasu a matsayin abin takaici da ban tausayi. Kakakin Majalisar, Abbas …
Read More »Majalisar Katsina Ta Nemi Agajin Gaggawa Ga Wadanda Ruwan sama Ya Yi Wa Barna
….Sama da gidaje 50 ne ruwan sama ya lalata Daga Imrana Abdullahi Majalisar dokokin Jihar Katsina ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta tallafa wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a karamar hukumar Dutsi da ke jihar.  Bayanan da aka samu zuwa ga majalisar Sama da gidaje 50 …
Read More »SUNAYEN MINISTOCI KASHI NA BIYU YA ISA MAJALISAR DATTAWA
Daga Imrana Abdullahi AHMED TIJJANI BOSUN TIJJANI DR MARYAM SHETTI ISHAK SALAKO TUNJI ALAUSA TANKO SUNUNU ADEGBOYEGA OYETOLA ATIKU BAGUDU BELLO MATAWALLE IBRAHIM GEIDAM SIMON BAKO LALONG LOLA ADEJO SHUAIBU ABUBAKAR TAHIR MAMMAN ALIYU SABI ALKALI AHMED HEINEKEN LOKPOBIRI UBA MAIGARI ZEPHANIAH JISSALO
Read More »An Mika Sunayen Mutane 20 Ga Majaliaar Dokokin Jihar Katsina
Daga Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina karkashin Dokta Dikko Umar Radda ta aike da sunayen mutane 20 domin a nada su mukaman kwamishina. Kamar yadda wata takardar da ke dauke da sa hannun Maiwada DanMallam Darakta Janar mai kula da harkokin kafofin yada labarai a ofishin Gwamnan Jihar ta bayyana …
Read More »Dan Majalisar Dandume Ya Jajantawa Mutanen Da Barnar Ruwa Ta Shafa A Mahuta
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar dokokin Jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Dandume Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana alhininsa game da irin abin da ya faru na iftila’in Barnar ruwan sama da Iska da ya shafi mutanen Mahuta da ke karamar hukumar. Honarabul Yahaya Nuhu ya bayyana hakan ne …
Read More »Akpabio Ya Ambata Shugabannin Kwamiti Da Mambobinsu A Majalisar Dattawa Ta Goma
Daga Imrana Abdullahi Shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio ya nada shugabanni da mambobin kwamitoci na musamman na majalisar Sanata Solomon Adeola a matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai kan Kasafin Kudi tare da Sanata Ali Ndume A Matsayin Mataimakin Shugaba. Sanata Titus Zam An Nadashi A Matsayin Shugaban Kwamitin Majalisar Dattijai …
Read More »Gwamnatin Kano Ta Aike Da Jerin Sunayen kwamishinoni 19 Ga Majalisar Dokokin Jihar
Daga Imrana Abdullahi  …Jerin sunayen sun hada da mata biyu da maza 17. Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mika sunayen mutane 19 ga majalisar dokokin jihar domin a tantance tare da amincewa da su a matsayin kwamishinoni da mambobin majalisar zartaswar jihar. Kakakin majalisar dokokin jihar, Yusuf …
Read More »Gwamna Uba Sani Ya Karrama Sabon kakakin Majalisar Dokokin Kaduna
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani, ya Karrama sabon Kakakin majalisar dokokin Jihar da mataimakinsa, ya yi kira da a kulla alaka tsakanin bangaren zartaswa da majalisar dokokin. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sanarwa mai dauke da Sa hannu Muhammad Lawal Shehu Babban Sakataren …
Read More »