Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya bayar da shawara ga daukacin masu fada aji da su hanzarta daukar mataki ga ayyukan yan ta adda a duk fadin Kasar da su hanzarta yin abin da yakamat domin tabbatar da doka da oda a Jihar. Gwamnan yana magana ne lokacin …
Read More »Monthly Archives: May 2020
An Cire Sakataren Hukumar Zakka, Da Mutane Biyu A Zamfara
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara ta sallamu Sakataren hukumar Zakka tare da wadansu mutane biyu daga wurin aikinsu Su dai wadanda aka sallama aikin suna da mukamin Daraktoci ne a hukumar Zakka da wakafi ta Jihar, an kuma bayyana sallamar ne nan take. Wannan matakin dai an dauke shi ne …
Read More »Sanata Bello Mandiya Ya Jajantawa Al’umma
Imrana Abdullahi Sanata Bello Mandiya wakilin yankin Funtuwa da ake kira (Funtuwa Zone) a cikin Jihar katsina ya jajantawa al’umma tare da jan hankali a cikin yanayin da aka samu kai a ciki tun daga matsalar cutar Covid-19 da ake kira Korona da kuma masu satar jama’a domin neman kudin …
Read More »Tsohon Kwamishinan Ayyukan Jihar Kano Ya Harbu Da Cutar Korona
Imrana Abdullahi Tsohon kwamishinan ayyuka na Jihar Kano Mu’azu Magaji, wanda Gwamna Ganduje ya sallama daga aiki ya harbu da cutar Covid – 19 da ake kira Korona bairus. Tun a wannan lokacin dai bayanai sun nuna cewa kwamishinan ya rasa aikinsa ne bayan da ya rika nuna murna da …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Nada Sabon Sarkin Kauran Namoda
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Zamfara Bello Mohammed ( Matawallen Maradun) MON, ya tabbatar da nadin Alhaji Sanusi Mohammed a matsayin sabon Sarkin Kauran Namoda. Amincewa ta biyo bayan irin shawarar da majalisar zaben Sarki a masarautar Kauran Namoda ta bayar ne kamar yadda yake kunshe a cikin kundin tsarin dokokin …
Read More »Permission For Motorcycle And Keke Napep Under Conditions
The katsina state government has given permission for motorcycle and Keke Napep operators to continue running under certain conditions in the state . The state commissioner of information, culture and Home Affairs, Alhaji Abdulkareem Yahaya Sirika disclosed this during a press briefing held at government house katsina The commissioner explained …
Read More »Cutar Korona :Masari Ya Rufe Fadar Sarkin Daura
Sakamakon Matsalar kamuwar da mutane ke yi da cutar Covid- 19 da ake kira Korona yasa Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayar da umarnin rufe fadar mai martaba Sarkin Daura. Aminu Masari ya bayyana wa manema labarai a Katsina cewa an dauki samfurin Jinin mutane sama da …
Read More »Samuel Aruwan Ya Kama Matasa Da Almajirai 108 Suna Kokarin Shiga Kaduna
Imrana Abdullahi A kokarin ganin jama’a sun kula da dokar hana tafiya daga wata Jiha zuwa wata domin gudun kada a yada cutar Covid- 19 da aka fi Sani da Korona bairus, Kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida na Jihar Kaduna Malam Samuel Aruwan ya samu nasarar …
Read More »COVID-19: Concerned Citizen urges Nigerians to be their brother’s keeper
A Concerned Citizen, Alhaji Zayyanu Aliyu, has urged wealthy Nigerians to urgently come to the aid of their less privileged fellow citizens , by assisting them with myriad types of palliatives. According to him, it is unbecoming, unpattirotic and unsympathetic to keep be docile and inactive, while majority of Nigerians …
Read More »An Shawarci Yan Nijeriya Su Zama Masu Kaunar Yan Uwansu
Imrana Abdullahi Wani mai kishin kasa da taimakon Al’umma a tarayyar Nijeriya, Alhaji Zayyanu Aliyu, ya shawarci mawadata da suke da Kumbar Susa da su hanzarta taimakawa marasa karfi da ke cikin Al’umma, da irin kayayyakin abinci da na amfanin yau da kullum. Kamar yadda ya bayyana cewa ba wani …
Read More »
THESHIELD Garkuwa