Lokaci ya yi da yan arewa za su dawo su yi wa kansu karatun ta natsu, a ajiye kiyayya, hassada, kwadayi da tsoro tsakanin juna a fuskanci babbar barazanar da ke kara raba makomar arewa; wato sha’anin tsaro, talauci da lallaci. Dattawan Arewa da masu rike da madafun iko da …
Read More »Daily Archives: July 22, 2021
GWAMNA BALA MUHAMMAD YA MARABCI, MASARAUTA A GIDAN GWAMNATI
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammed ya marabci majalisar Masarautar Bauchi da ta kai masa gaisuwar sallah karkashin jagorancin me martaba Sarkin Bauchi Dakta Rilwanu Suleiman Adamu. Da yake jawabi, Gwamna Bala ya alakanta nasarorin da gwamnatin sa ke samu da goyon baya da hadin kai da masu …
Read More »Shugabannin APC Sun Yaba Da Gudunmuwar Sardaunan Badarawa Da Ke Kawo Ci Gaba
GAMAYYAR hadin gwiwar shugabannin Jam’iyyar APC na Kananan Hukumomin shiyyar Kaduna ta Tsakiya sun yi kira da a sami wani kwakkwaran matsayi na girmamawa a ba tsohon Shugaban riko na Kaduna ta Arewa Honarabul Usman Ibrahim, wanda aka fi sani da Sardaunan Badarawa saboda biyayyarsa ga jam’iyyar. Shugannin …
Read More »