… Ya Jajantawa Wadanda Aka Kai Wa Harin – Ya bayyana irin taimakon motoci dari biyar “500” da ya ba hukumomin tsaro. Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya dakatar da ayyukan Gwamnatin jahar kacokan a karo na biyu a ranar Alhamis inda ya ziyarci garin Sabon …
Read More »Daily Archives: December 9, 2021
Gwamna Tambuwal Ya Dakatar Da Harkokin Gwamnati, Ya Ziyarci Wuraren Da Yan Bindiga Suka Kai Hari
… Ya Jajantawa Wadanda Aka Kai Wa Harin – Ya bayyana irin taimakon motoci dari biyar “500” da ya ba hukumomin tsaro. Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya ranar Alhamis ya ziyarci garin Sabon Birni domin yin ta’aziyya iyalan wadanda suka …
Read More »Da Dumi dumi: Yan Bindiga Sun Halaka Kwamishinan Kimiyya Da Fasaha Na Jihar Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Rahotannin da muke samu daga Jihar Katsina na cewa an halaka kwamishinan ma’aikatar kimiyya da fasaha ta Jihar Katsina Dokta Rabe Nasir. An dai kashe kwamishinan ne a cikin gidansa da ke rukunin gidaje na Fatima Shema a cikin garin Katsina. Wata majiya daga bangaren iyalan marigayin …
Read More »Kadpoly Stakeholders’ Forum at war with NBTE Boss over undue interferences
. Between the Executive Secretary National Board for Technical Education (NBTE), Professor ldris Mohammed Bugaje and Kaduna Polytechnic Stakeholders’ Forum, is a fight to finish. Kadpoly stakeholders forum in a statement signed by it’s Chairman and Secretary Malam Musa Muhammad and Mr Joseph Kazachan, accused the NBTE boss Prof. Bugaje …
Read More »